
Rashawa a gwamnatin Najeriya







Hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta Najeriya (ICPC) ta kuma zargi wani daga tsofaffin jami'an gwamnatin Kaduna da tafka rashawa ta miliyoyi.

Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana abin da ya sanya Janar Sani Abacha ya tura shi kurkuku a 1995. Obasanjo ya ce bakinsa ne ya jawo masa.

Gwamnatin jihar Bauchi ta ware miliyoyin Naira domin sayen kwamfutoci a kasafin kudin bana, lamarin da sharhi ke ganin ba wannan ake buƙata a halin yanzu ba.

Kotu da ke zamanta a Legas ta ce ta na hurumin sauraron tuhume-tuhumen da hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati ta shigar a kan Emefiele.

Rahoton Ofishin Mai Binciken Kudi na Kasa ya zargi hukumomin man fetur guda biyu na NUPRC da NMDPRA da rashin yin bayani a kan batan wasu biliyoyin Daloli.

Jam'iyyar APC rashen Amurka ta yi gargadi kan lambar rashawa da kungiyar OCCRP ta ba Bola Tinubu a 2024. APC ta ce ana son bata suna ne ga Bola Tinubu.

An fara zargin kamfanin mai na kasa, NNPCL da karkatar da makudan kudi da ya kamata a ce sun shiga asusun tarayya da sunan gudanar da wadansu manyan ayyuka.

Sanata Babafemi Ojudu ya ce Bola Tinubu ya taimaka masa wajen fallasa sirrin Janar Sani Abacha a wajen wani Bahahude lauya a Birtaniya kan rashawa.

Jam'iyyar PDP ta aika sakon murnar shiga sabuwar shekara yayin da ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya binciki badakalar Naira tiriliyan 25 a tsakanin shugabannin APC
Rashawa a gwamnatin Najeriya
Samu kari