Rashawa a gwamnatin Najeriya
Malaman addini sun yi martani kan magana da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya da cewa ya gama da kawar da cin hanci da rashawa a Najeriya, sun karyata ikirarin.
A labarin nan, za a ji fitaccen lauya, Barista Abba Hikima da marubuci, Aliyu Jalal sun dura a kan gwamnatin Kano kan kare hadimin Abba daga zargin almundahana.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFF ta samu nasara a kotu bayan an amince da garkame asusu guda hudu da aka alakanta da tsohon Shugaban EFCC, Mele Kyari.
Hukumar EFCC mai yaki da rashawa ta tsare wasu manyan jami'an hukumar Hajji ta kasa, NAHCON bisa zargin almundahana a Hajjin shekarar 2025 da aka yi.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar EFCC ta samu gano sabuwar dabarar 'yan siyasa na samun kafar wawashe kudin jama'a da zarar sun ci zabe kafin shiga ofis.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa, EFCC ta wanke kanta daga zargin da ADC ta yi kan binciken 'yan adawa.
Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta tsare tsohon gwamnan Sokoto, Aminu Wiziri Tambuwal kan zargin cire Naira biliyan 180 ba bisa ka'ida ba.
Majiyar gwamnati ta karyata jita-jitar cewa Ojulari ya yi murabus daga shugabancin NNPCL kan badalar $21m. Ana zargin wasu kungiyoyi da yi masa bita-da-kulli.
Kungiyar AEISCID ta bukaci gwamnan Ebonyi ya kori sakatariyar gwamnatin jihar, Farfesa Umezuruike bayan kotu ta kwace N1bn da ake zargin na sata ne.
Rashawa a gwamnatin Najeriya
Samu kari