Dan takara
APC ta tara manya a Osun amma haka Ademola Adeleke ya ci zabe. A cikin wadanda aka dankara da kasa har da sanatan da ya ce a ‘kashe’ ‘yan jam’iyyar Accord a Osun.
Rahoton nan ya yi nazarin irin yadda ayyuakan Gwamna Ademola Adeleke da dabarun siyasarsa da rikicin APC suka taka rawar gani wajen kashin Bola Oyebamiji a Osun.
Ƴan siyasan da zuri'ar Adeleke ta haifar a tarihin Najeriya shi ne abin da rahoton nan ya kawo. Kafin yanzu, mahaifin gwamna mai-ci da yayansa duk sun yi siyasa.
Samaila Abdu Sulaiman ya waiwayi talakawan mazabarsa, ya yi rabon miliyoyin kudi ga mata da dattawa. Dujjiman Zazzau ya kashe miliyoyin daf da za a fara kamfe.
Ana magana ne kan zaben gwamnan jihar Osun da 'yan takara 15 ke gaba da juna, karkashin manyan 'yan takara uku: Ademola Adeleke da Bola Oyebamiji da Najeem Saleem.
Jamilu Gwamna ya ce magoya baya a akwatun zabe ke yanke hukuncin zabe, ba dandamali na sada zumunta ba. Nasara a zabe tana samuwa ne kawai ta hanyar kuri'u a Gombe.
Tun da za a kece raini, an kawo dalilan da ka iya bawa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) damar yin nasara a zaben gwamnan Osun na ranar Asabar, 15 ga Agusta
Hudubar Sheikh Sani Jingir ta fara aiki, ana samun masu zaben Bola Tinubu. Amina Aliyu Kwararre ta ce babu abin da zai hana ta zaben Bola Tinubu a 2027.
Gwamna Seyi Makinde ya zaɓi tsohon Darakta-Janar na DSS, Lawal Daura, a matsayin abokin takararsa na jam'iyyar APM a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027.
Dan takara
Samu kari