Dan takara
Yadda aka raba ragowar kujerun majalisa tsakanin PDP da APC a Kaduna. A kusan duka zabukan da aka shirya, jam'iyyar LP mai hamayya ce ta rika zuwa ta uku.
An kashe mai shekara 40 ya mutu a wajen zabukan cike gurbi da INEC ta shirya. Mutuwar wannan mutumi a wajen zaben cika gurbin da aka shirya ya jawo zanga-zanga.
Mabiya su na rokon Peter Obi ya fito a shirya gagarumin zanga-zanga a Najeriya. A gefe guda akwai wadanda suke ganin zanga-zanga ba za tayi wani tasiri ba.
Buba Galadima ya fadi yadda aka yaudari mutane da addini da tikitin Musulmi da Musulmi. Jagoran NNPP yace babu wanda ya san halin ‘dan siyasa kamar abokinsa.
Abdullahi Umar Ganduje ya ce ba laifin INEC ba ne saboda ana samun kalubale wajen shirya nagartaccen zabe a Najeriya. Ganduje ya tona asiri lokacin a sakatariyar APC
Wole Soyinka yana zargin an shirya makarkashiya tun farko kafin zaben domin a tabbatar da cewa ba ayi zabe ba. Farfesan ya ce saura kiris tarihi ya maimaita kan shi.
Na kusa da Goodluck Jonathan ya fadi wanda zai hana PDP lashe zabe a 2027. Reno Omokri ya ce idan Peter Obi bai tsaya takara ba, Atiku Abubakar zai iya nasara.
Jam'iyyar APC ta shirya zaben shiga takarar majalisa, amma hatsaniya ta biyo baya. ‘Dan Takara ya kawo kara ga Abdullahi Ganduje yayin da rikicin tikiti ya barke.
An yi gwamnonin da suka dare mulki saboda hukuncin kotu, rasuwa ko tsige masu mulki. Rahoton nan ya tattaro wadanda suka samu mulki a sakamakon hukuncin kotun koli
Dan takara
Samu kari