Dan takara
Shugaba Bola Tinubu na dab da yanke hukunci kan wanda zai zama mataimakinsa a zaɓen 2027, yayin da ake ci gaba da tattaunawa kan makomar Kashim Shettima.
A Najeriya, an fara shirye-shiryen zabukan shekarar 2027 wanda ake ganin zai zama daban da sauran zabukan da aka yi a shekaru musamman wasu na sanatoci a Arewa.
Jam’iyyar APC ta shiga rikici a Igabi bayan fusatattun matasa sun dauke shugaban jam’iyyar Bashir Jibrin Jaji shiga mota saboda zargin magudin zaɓe.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya musanta rade-radin da ke yawo a kafafen sada zumunta, yana mai jaddada cewa har yanzu cikakken dan jam'iyyar APC ne.
Jam’iyyar SDP mai adawa a Najeriya ta amince da Adewole Adebayo a matsayin dan takararta na shugaban kasa a zaben 2027 bayan taron kasa a Bauchi.
Gwamnatin Kebbi ta zargi tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, da munafuncin siyasa bayan bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna karkashin jam’iyyar ADC.
Ƙungiyar TMG ta soki kalaman Isa Ali Pantami kan zaben 2027, tana gargadin cewa irin wadannan furuci na iya haddasa tashin hankali da barazana ga dimokuradiyya.
Dan takara
Samu kari