Dan takara
Hadimin shugaban kasa, Bola Tinubu na musamman, Daniel Bwala ya koka kan yadda wasu ke kwatanta Najeriya da kasar Ghana inda ya ce kasashe ba daya ba ne.
Rahotanni sun ce hukumar EFCC ta kaddamar da binicke kan jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso game da kudin kamfen zaben 2023 a Najeriya.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Lagos ta soki masu tunzura Seyi Tinubu neman takarar gwamna inda ta ce ba zai yiwu ba domin yan jihar sun ki zaben shugaban a 2023.
Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta dakatar da shugabanta, Mamman Mike Osuman kan zaben Bola Tinubu a shekarar 2027 inda ya ce dan yankin za su zaba.
Wani tsohon dan takarar shugaban kasa a APC, Tunde Omosebi ya gamu da fushin mai gidan haya inda aka fatattake shi kan rashin biyan kudi na tsawon shekaru.
A makon nan shugaba Bola Tinubu ya ba Daniel Bwala mukami a gwamnatinsa. Bwala lauya, masanin shari’a ne kuma malami wanda ake ganin bai da amana.
Babbar Kotun jihar Ondo ta yi fatali da korafin masu kalubalantar takarar Olugbenga Edema a zaben gwamnan Ondo kan zargin cewa ba dan NNPP ba ne.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya yi magana kan zaben 2023 da ya gabata inda ya ce rashin hadin kai ne ya kayar da Atiku Abubakar a lokacin.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya caccaki tsarin jam'iyyar APC wurin kakabawa al'umma halin kunci inda ya ce zaben 2027 fada ne tsakanin APC da yan Najeriya.
Dan takara
Samu kari