Dan takara
Farfesa Ahmad Doko Ibrahim na jami’ar ABU Zaria ya ce New Nigeria Peoples Party ta ci kuri’u 1.09m a Kano, a Bauchi da Katsina, an ci zabe da da kuri’u barkatai
Za a ji Atiku Abubakar ya ce ba tsakani da Allah ya rasa zaben 2023 ba. Lauyan ‘dan takaran, Joe-Kyari Gadzama SAN ya fadawa kotun zabe yadda aka shirya magudi.
Atiku Abubakar ya shigar da kara a kotu a kan nasarar Bola Tinubu. Lauyoyin Atiku da na Peter Obi duk sun shiga kotu, kowa yana ikirarin shi ne ya lashe zabe.
Amurka ta na zargin akwai inda aka hana mutane kada kuri’arsu a zabe. Kabilanci ya yi aiki a zaben da aka yi a jihar Legas, sannan an yi rikici a Jihohin Kano.
LP ta zo ta uku da kuri’u miliyan 6 a zaben shugaban kasa, yanzu lamarin ya canza. ‘Yan takaran Gwamnonin da LP ta tsaida ba su yi kokarin da Peter Obi ya yi ba
APC ba ta yarda PDP ta yi nasara a Bauchi ba, ta ce magudi aka tafka a zaben 2023, kuma ‘yan daba sun yi aiki, an hana mutane kada kuri’a, haka aka yi a Delta.
Ayodele Fayose ya yi farin ciki da abin da ya faru da Jam’iyyar PDP a zaben Sokoto. Fayose ya ce Aminu Waziri Tambuwal ya yaudari duk wadanda suka taimake sa.
Chimaroke Nnamani ya zabi ya fice daga babbar jam’iyyar hamayyar kasar nan. Sanatan da ake ta rikici da shi a PDP, ya tsallaka ya koma Jam’iyyar APC bayan zabe
Gwamna Ahmadu Fintiri ya matsawa jami’an INEC lamba da su canza zaben Adamawa.Festus Keyamo yace ana kokarin murde kuri’u ne domin a hana Binani zama Gwamna.
Dan takara
Samu kari