
Chad







Yariman Saudiyya ya Magantu da Mahamat Idriss Deby kan Rasuwar Mahaifinsa
A yau ne Lahadi yarima mai jiran gado na Saudiyya Muhammad bin Salman ya kira sabon shugaban kasar Chadi Mahamat Idriss Deby don yi masa ta'aziyyar mutuwar

Buhari ya girgiza: Mutuwar Deby ta haifar da ‘Babban Gurbi’ a yaki da Boko Haram
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana kaduwa da girgiza bisa mutuwar shugaban kasar Chadi. Shugaba Buhari ya ce mutuwar Deby za ta haifar da gurbi a yakin yankin.