Jihar Borno
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana cewa gwamnoni na amfani da hukumomin zabe na jihohi domin tafka magudin zabe.
Rundunar sojin saman Najeriya ta yi nasarar rage mugayen iri a wani samame ta sama da ta kai ranar 13 ga watan Afrilu kan maɓoyar ƴan ta'addan ISWAP a jihar Borno.
Tsohon gwamnan jihar Ƙaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa Zulum ya fita daban domim ba bu gwamnan da ya kai shi aiki a Najeriya a yanzu.
Duk da wahalar da ake ciki a kasa, tsohon gwamna jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, ya ce babbar matsalar Najeriya ita ce rashin shugabanci na gari.
Mai bawa gwamnan Borno shawara ta nusamman ce, Fatima Muhammad Abbas, ta bayyana cewa El-Rufai ya je jihar Borno ne a bisa gayyata domin gabatar da lakca ta musamman
Gidauniyar Murtala Muhammad Foundation (MMF) ta fitar da rahito kan yadda 'yan matan Chibok da aka sako suka dawo da yara 34, wasu daga cikin iyayensu sun rasu.
Kasa da kwanaki 10 bayan kisan 'yan Shi'a guda bakwai a Kaduna, shugaban Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya karyata cewa suna shirin daukar fansa.
Mallam Nasir El-Rufai ya ziyarci jihar Borno ne domin wata muhimmiyar ganawa da gwamnatin jihar Borno karkashin jagorancin Farfesa Babagana Umara Zulum.
Gwamnatin jihar Borno ta tuna da ragowar 'yan matan Chibok da ke tsare a hannun Boko Haram. Gwamnatin ta sha alwashin ceto su domin sada su da iyalansu.
Jihar Borno
Samu kari