Jihar Borno
Jami'an rundunar yan sandan jihar Borno sun yi nasarar damke mutum shida da ake zargi da hannu kan kisa diyar dan majalisar dokokin jihar, Fatima Bukar.
Gwamnan jihar Borno ya haramta barace-barace da zaman banza a jiharsa a cikin wata sanarwar da ta fito daga gidan gwamnati a karshen makon nan da muke ciki.
An wayi gari da mummunan labarin rasuwar sabon kwamishinan gyara da sake matsuguni a jihar Borno, Injiniya Ibrahim Idris Garba da safiyar yau Asabar.
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta fara gudanar da bincike bayan kwamishinan jihar ya yi mutuwar bazata a cikin gidansa da ke birnin Maiduguri, babban birnin jihar.
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta sanar da cafke wasu mutum biyu da ake zargi da laifin hannu a halaka ɗiyar wani ɗan majalisar dokokin jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin galaba akan ƴan ta'adda a sassan daban-daban na ƙasar nan. Sojojin sun kuma cafke masu taimakawa ƴan ta'addan.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya yi alƙawarin ɗaukar nauyin karatun Leburori 37 har su gama jami'a matuƙar suka ci jarabawar share fage.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ba da wa’adin awa 72 a rushe gidajen karuwai da matattarar bata-gari a Maiduguri, babban birnin jihar.
Akalla tubabbun mayakan Boko Haram dubu 6,900 ne su ka samu 'yancin shigo wa cikin al'umma a jihar Borno bayan gwamnatin jihar ta gama tantance su.
Jihar Borno
Samu kari