Jihar Borno
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya mika mulkin jihar ga mataimakinsa domin tafiya kasa mai tsarki gudanar da aikin Hajjin 2024.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya buɗe shirin mayar da ƴan gudun hijira zuwa gida tare da tallafa masu da kudi da kayan abinci.
Tsohon babban limamin jihar Borno, Imam Asil ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da gajeruwar jinya da yammacin yau Juma'a 7 ga watan Yuni a birnin Maiduguri.
Kotu ta ba da belin tsohon ɗan sanda, DCP Abba Kyari bayan shafe watanni 27 a gidan gyaran hali kan zargin alaka da manyan masu hada-hadar miyagun kwayoyi.
Wasu 'yan ta'addan ISWAP sun bawa jama'ar garuruwan dake karamar hukumar Kukawa a jihar Borno zabin ko dai su bar gidajensu ko a kashe saboda zargin cin amana
'Yan ta'addan kugiyar ta'addanci ta ISWAP sun kai farmaki kan wasu masunta a jihar Borno. Miyagun ƴan ta'addan sun hallaka mutum 15 a yayin harin.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a jihohin Borno da Katsina a Arewacin Najeriya.
Majalisar Dattawa ta amince da dokar dawo da tsohon taken Najeriya "Nigeria We Hail Thee" tare da maye gurbin "Arise O Compatriots" domin kara kishin kasa.
Tsohon shugaban sojin Najeriya, Laftanal Janar Tukur Buratai ya koka kan yadda mtsalar traso ta ki karewa a Arewa maso gabas. Ya bukaci a gama yakin cikin gaggawa.
Jihar Borno
Samu kari