Bayelsa
Tsohon shugaban kasa, Dakta Goodluck Jonathan ya nuna goyon bayansa ga Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa yayin da ake daf da gudanar da zabe a jihar.
Yayin da ake dab da zaben Gwamna a jihar Bayelsa, wasu yan barandan siyasa sum kai farmaki a gidan jigon PDP da ke cikin Yenagoa, babbak birnin jihar.
Hukumar INEC ta ƙara sunan ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar APC, Timipre Sylva, da abokin takararsa a jerin sunayen ƴan takarar gwamnan jihar Bayelsa.
An shigar da ƙara kan sahihancin tsayawa takarar Gwamna Duoye Diri na jam'iyar.PDP da mataimakinsa a zaɓen gwamnan jihar Bayelsa, na ranar 11 ga watan Nuwamba.
Gabannin zaben gwamna, wasu yan bangar siyasa sun kashe dan jam’iyyar PDP daya tare da jikkata wasu da dama a karamar hukumar Nembe da ke jihar Bayelsa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya miƙa tutocin jam'iyyar APC ga ƴan takarar gwamnanta a zaɓen gwamna na watan Nuwamba na jihohin Kogi, Bayelsa da Imo.
Kotun ɗaukara ƙara ta zartar da hukunci kan soke takarar ɗan takarar gwamnan APC na jihar Bayelsa. Kotun ta warware hukuncin soke takarar Timipre Sylva.
Ministan kasafin kudi da tsare-tsaren tattalin arziki, Atiku Bagudu, ya ce shugaban kasa Tinubu ya amince da biliyan 18 don gudanar da zabukan Bayelsa, Imo da Kogi.
Gwamna Diri ya bayyana cewa yana da yancin taya shugaban kasa Bola Tinubu murna dangane da hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben shugaban kasa.
Bayelsa
Samu kari