Fashi da makami
Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF ya bayyana an sace yara sama da 1680 tin bayan satar 'yan makaranta na farko da aka fara a Chibok
Yan fashi da makami sun farmaki ofishin ƴan sanda da bankunan kasuwanci biyu a jihar Kogi, sun yi awon gaba da maƙudan kudade da ba a tantance ba har yanzu.
Fitaccen mawaki, Akinbiyi Abiola Ahmed ya fadi abubuwan da ya aikata a baya marasa kyau inda ya tabbatar da cewa har kwacen adaidaita sahu ya yi.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Adamawa sun yi nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargi da yi wa kwamishinan jihar, Mohammed Sadiq fashi da sace motarsa.
Sanata mai wakiltar mazabar Delta ta Arewa, Ned Nwoko, ya yi magana game da ba ‘yan Najeriya damar mallakar bindiga don kare kansu daga harin 'yan bindiga.
Wasu sojoji guda biyu sun samu nasarar kama wani mutum da ya ke amfani da kakin soja wajen damfarar mutane a Nasarawa. Sun kama shi ne a garin Awe da ke jihar.
Wasu fursunoni uku sun tsere daga gidan gyaran hali na jihar Ogun bayan tsallake katanga, kamar yadda rahotanni suka bayyana a ranar Talata. An fara nemansu.
'Yan fashi da makami sun dira kan wasu bankuna biyu a Ikere Ekiti, jihar Ekiti, kuma ana hasashen mutum uku ne suka rasa rayukansu a wanna farmakin.
An rawaito cewa Anas ya kashe abokinsa a watan Yunin shekarar 2017 bayan rikici ya barke tsakaninsa da Mukhtar kan Naira dari. Kotu ta ba da umurnin rataye shi.
Fashi da makami
Samu kari