Arewa
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai kazamin hari kan al'umma a yankin karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja inda suka halla mata biyu da wasu maza hudu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa akwai bukatar amfani da shugabanci na gari domin shawo kan matsalar rashin tsaro a Arewa maso Yamma.
Rahotanni sun bayyana cewa zanga-zanga ta kuma ɓarkewa a jihar Neja kwana biyi bayan wadda aka yi a Minna, babban birnin jihar kan tsadar rayuwada ake fama.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya shirya karya farashin man fetur ga manoma don inganta noma yayin da ake ci gaba shan fama a Najeriya.
Gwamna Mai Mala Buni ya ayyana ranar Laraba, 7 ga watan Fabrairu a matsayin da babu aiki domin karrama marigayi tsohon gwamnan jihar da ya rasu a kasar Saudiyya.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana cewa akwai bukatar magance talauci da rashin aikin yi domin sune tushen da suka haifar da matsalar tsaro.
Muhammadu Buhari ya kaddamar da aikin hako mai a rijiyoyin Kolmani da ke tsakanin Bauchi da Gombe. Sanatan PDP ya ce an gamu da tsaiko a aikin, amma za a cigaba.
Shugaban karamar hukumar Ungogo a jihar Kano, Injiniya Abdullahi Ramat ya yi murabus daga shugabancin karamar hukumar a yau Litinin 5 ga watan Faburairu.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya sha alwashin hukunta ‘yar takarar jam'iyyar APC, Aisha Binani da sauran wadanda suka hada kai a zaben watan Maris.
Arewa
Samu kari