Arewa
Sanata Shehu Sani ya yi magana kan karbar bashi da tsogon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi a lokacin mulkinsa inda ya ce ya yi masa gargadi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi karin haske kan murabus din limamin masallacin Wala, Alhaji Rufai Ibrahim inda ta ce kafin ya yi murabus aka dakatar da shi.
A yayin da azumin Ramadan ya kai kwanaki 20, akwai bukatar mu waiwayi muhimman ayyukan da Annabi Muhammad (S.W.A) yake aikatawa a kwanaki 10 na karshe.
Jam'iyyar APC a jihar Kaduna ta dakatar da shugabanr matan jam'iyyar, Maryam Suleiman kan goyon bayan Nasir El-Rufai a rikicinsa da Gwamna Uba Sani kan basuka.
An bayyana yadda Fulani suka zargo sojojin Najeriya da aikata masu barnar da ba za su iya daukar mataki ba a Plateau. Sun bayyana yadda aka kone gidajensu.
Ana ji ana gani aka dakatar da Abdul Ahmed Ningi daga majalisar dattawa. Kungiya ta ragargaji 'yan majalisan jihohin Arewa saboda juyawa takawaransu baya
Gwamnatin Kwara ta kaddamar da rabon tallafin karatu na shekarar 2023/2024 ga dalibai kusan 9,989 da za a yaye. An tantance dalibai 27,314 daga kananan hukumomi 16.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya yi alkawarin ba daliban Kuriga 137 tallafin karatu har zuwa Jami'a bayan haɗa su da iyalansu a jihar a jiya Laraba.
A jiya Laraba 27 ga watan Maris aka yi ta yada jita-jitar cewa hatsabibin ɗan bindiga, Dogo Giɗe ya mutu a jihar Sokoto, an samu karin bayani kan labarin.
Arewa
Samu kari