Arewa
Yayin da ake ci gaba da shari'ar matashiyar 'yar Tiktok a jihar Kano, Murja Ibrahim Kunya, Kotun Shari'ar Musulunci ta sake hukunci kan zarginta da ake yi.
Miyagun ƴan bindiga sun kuma yin garkuwa da mutane masu yawa a hanyardu ta zuwa Lokoja, babban birnin jihar Kogi, sun kira wsya sun nemi kuɗin fansa.
Kotun Shari'ar Musulunci da ke zamanta a Sharada da ke jihar Kano ta yanke hukuncin dauri a gidan gyaran hali ga matashiyar ’yar TikTok, Ramlat Muhammad.
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma lauya, Cheif Reuben Famuyibo, ya gargadi shugabannin Arewa da su daina cusa ƙiyayyar Shugaba Tinubu a zukatan 'yan Najeriya.
Yayin da ake zargin shugaban sansanin Bama da ke jihar Borno, Abbah Tor da karkatar da wasu kayayyaki, Gwamna Zulum ya fatattake shi daga sansanin.
Kungiyar Kare Muradin Arewa (ANA) za ta gabatarwa gwamnatin tarayya wasu shawarwari da ake fatan za su tsamo yankin daga kangin talauci da rashin tsaro.
An bayyana jihohin Najeriya 10 da ake yawan fama da tsadar kayayyakin abinci a Najeriya. An bayyana dalilin da yasa kayayyakin ke kara tashi a halin yanzu.
Kusan dukkan Arewacin Najeriya ne suka rasa samun hannun jarin turawa a shekarar da ta gabata saboda wasu dalilai. An bayyana kadan daga dalilan da suka ja.
An bayyana yadda 'yan sanda suka kama wani kasurgumin dan bindigan da ya addabi jama'a babban birnin tarayya Abuja. An bayyana yadda aka kama shi.
Arewa
Samu kari