Anambra
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra, sun samu nasarar halaka ƴan ta'addan ƙungiyar IPOB, mutum bakwai a jihar. Jami'an ƴan sandan sun kuma kwato makamai masu yawa
Rundunar yan sandan Nigeria ta yi nasarar bindige wasu 'yan bindiga da suka addabi mazauna wani yanki a karamar hukumar Idemili ta jihar Anambra a ranar Litinin
Wata daliba yar shekaru 16 ce ta fi kowa cin jarrabawar JAMB a wannan shekarar kamar yadda ya zo a wata sanarwar da aka fitar a gidan gwamantin jihar Anambra.
Wasu miyagun yan bindiga sun kashe jami'an hukumar yan saɓda uku yayin da suka bude masu wuta a shingem binciken ababen hawa a jihar Anambra ranar Alhamis.
Gwamnan Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya yi barazanar zare wani abu daga cikin albashin ma'aikata, waɗanda ba su zuwa wurin aiki saboda dokar zaman gida.
Yanzu muke samun labarin cewa, Allah ya dauke daya daga cikin tsoffin gwamnonin jihar Anambra da ke Kudu maso Gabashin Najeriya. A yau Talata ne aka ce ya rasu.
Dauke wutar lantarki zai zama wani bakon lamari a manyan biranen Anambra domin Gwamnan Jihar ya shiga yarjejeniyar da za ta sa ayi awa 24 ba a dauke wuta a rana
Alhaji Gidado Siddiki, shugaban kungiyar Miyetti Allah na yankin kudu maso gabas, ya koka da cewa an dena ba wa mambobin kungiyarsu gidajen haya a jihar Anambra
Farfesa Charles Chukwuma Soludo ya fitar da jawabin taya murna ga wadanda suka ci zabe. Gwamnan ya bada shawarar a fito da Nnamdi Kanu domin a samu zaman lafiya
Anambra
Samu kari