Alhaji Abdus Samad Isyaka Rabiu
An gano wasu manyan dalilai da ke da alaƙa da hauhawar farashin siminti wanda ya haifar da damuwa ga jama'a har ma da gwamnati a bangaren gine-gine.
Bayan mako biyu da zaman FG da wakilan masana'antun buga siminti a Najeriya, har yanzu farashin kayan bai sauko kamar yadda suka yi yarjejeniya ba a taron.
Kamfanin BUA ya tafka asara yayin da jama'a suka tare motarsa a Zariya suka wawushe gaba daya katan-katan na taliyar da ta dauko a dai dai garin Dogarawa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci kamfanonin siminti su koma asalin farashin da suke sayar da shi a baya domin gwamnati ta cimma manufarta.
A yau Asabar farashin buhun siminti ya yi tashin gwauron zabi a wasu sassa na jihar Legas, inda ake sayar da shi naira 11,000 amma a Funtua, farashin bai kai haka ba
Aliko Dangote ya bayyana cewa babu sa hannun rukunoni kamfanonin Dangote a tsadar kayan abinci da ake fama da su a Najeriya. Ya ce tuni ya sayar da kamfanin Olam.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta duba yiwuwar bude iyakokin kasar don shigo da siminti idan masu sarrafawa a Najeriya suka ki rage farashin sa a kasar.
Gwamnatin tarayya da masu sarrafa siminti a Najeriya sun cimma muhimman yarjeniyoyi guda shida bayan sun yi ganawar sirri a birnin tarayya Abuja.
Bayan ganawa da masu siminti a Najeriya kan tsadar siminti, kungiyar masu sarrafa ta sun yi alkawarin daidaita farashin siminti amma da sharadi ga Gwamnatin Tarayya.
Alhaji Abdus Samad Isyaka Rabiu
Samu kari