Alhaji Abdus Samad Isyaka Rabiu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci kamfanonin siminti su koma asalin farashin da suke sayar da shi a baya domin gwamnati ta cimma manufarta.
A yau Asabar farashin buhun siminti ya yi tashin gwauron zabi a wasu sassa na jihar Legas, inda ake sayar da shi naira 11,000 amma a Funtua, farashin bai kai haka ba
Aliko Dangote ya bayyana cewa babu sa hannun rukunoni kamfanonin Dangote a tsadar kayan abinci da ake fama da su a Najeriya. Ya ce tuni ya sayar da kamfanin Olam.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta duba yiwuwar bude iyakokin kasar don shigo da siminti idan masu sarrafawa a Najeriya suka ki rage farashin sa a kasar.
Gwamnatin tarayya da masu sarrafa siminti a Najeriya sun cimma muhimman yarjeniyoyi guda shida bayan sun yi ganawar sirri a birnin tarayya Abuja.
Bayan ganawa da masu siminti a Najeriya kan tsadar siminti, kungiyar masu sarrafa ta sun yi alkawarin daidaita farashin siminti amma da sharadi ga Gwamnatin Tarayya.
Hamshakin attajiri kuma shugaban kamfanin BUA, Abdulsamad Rabiu, ya amince a yi wa ma'aikatan rukunin kamfanoninsa karin kudin albashi da kaso 50%.
Yayin da ake fama da tsadar kaya musamman bangaren siminti, Gwamnatin Tarayya za ta yi zama da Alhaji Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu kan tsadar siminti.
Kamfanoni irin su BUA, Flourmills, Cadbury da ma bankuna irin su Unity na fuskantar barazana daga faduwar darajar Naira, inda suka tafka asarar naira biliyan 140.
Alhaji Abdus Samad Isyaka Rabiu
Samu kari