Aikin Hajji
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ba da tallafin kudi $100 ga maniyyatan jihar 2,682 da za su tashi zuwa Saudiyya domin rage musu dawainiya.
Gwamna Nasir Idris na jihar Ƙebbi ya shaida tashin tawagar alhazan farko da suka bar Najeriya zuwa Madinah a ƙasar Saudiyya domin gudanar da hajjin bana 2024.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce Bola Tinubu ya tallafa da makudan kudi har N90bn a harkokin aikin hajji saboda tsadar kujera a bana.
Darakta Janar na hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano, Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa ya bayyana cewa hukumar NAHCON ba ta bin alhazan jihar ko sisi.
Sanata Gbemisola Ruqayyat Saraki ta cika shekara 59 da haihuwa a karshen makon nan. Za ji adda Sanata Saraki ta biyawa mutanen da ba ta sani ba kujerun hajji.
Hukumar NAHCON ta ce alhazan Nijeriya za su fara yin kwanaki hudu a Madina kafin a fara aikin Hajjin yayin da jirgin farko zai fara tashi a ranar 15 ga Mayu, 2024.
Gwamnatin jihar Kano ta karrama makarancin Al-kur'ani mai shekaru 16 da kujerar hajji. Gwamnan jihar ya ce karfafa gwiwar yaron abu ne mai muhimmanci matuka
Kasar Saudiyya ta ce ta shirya tsaf domon fara karban mahajjata domin gudanar da hajjin bana. kasar ta fitar da sanarwar ne a yau Laraba da za a fara ayyukan hajjin
Duk da wa'adin da aka sanya ya wuce, wasu maniyyata daga jihar Filato sun roƙi hukumar alhazai ta ƙasa NAHCON ta taimaka ta karɓo cikon kuɗin na N1.9m.
Aikin Hajji
Samu kari