Aikin Hajji
Wani Alhaji dan Najeriya ya rasu a kasa mai tsarki yayin gudanar da Hajjin bana saboda tsananin zafi. Alhajin ya rasu ne a kan hanyar zuwa jihar shaidan.
Yayin da ake ci gaba da aikin hajji, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sake abin alheri ga maniyyatan jihar da ke kasar Saudiyya da kyautar riyal 100.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya koka kan yadda alhazai suka tsinci kansu a Saudiyya a bana inda ya caccaki tsare-tsaren hukumar alhazai ta NAHCON.
Akalla ‘yan kasashen Jordan da Iran 19 ne suka mutu a lokacin aikin Hajji a kasar Saudiya sakamakon tsananin zafi. Ana kuma fargabar mutum 17 sun bace.
Sheikh Mahir Al Muaiqly ya ja hankulan Musulmi kan abubuwa da dama a cikin hudubar Arafa ta 2024. Ya yi kira kan riko da laduban Musulunci da addu'a ga Falasdinawa.
Hukumomi sun bayyana kame wasu mutum 18 da aka ce mahajjatan bogi ne a daidai lokacin da suke shirin shiga birnin Saudiyya ana kwana biyu Arfa a kasar.
Hukumar jin daɗin alhazai ta jihar Kaduna ta sanar da rasuwar Hajiya Amina Muhammad Ladan a asibitin King Fahad da ke birnin Makkah a ƙasar Saudiyya.
Hukumomin kasar Saudiyya sun bayyana cewa za a fassara sakon da ke cikin huɗubar hawan Arafah ta bana zuwa harshen Hausa da wasu harsuna 19 na duniya.
Al'ummar musulmi sun kammala isa kasa mai tsarki yayin da a yau za a fara gudanar da aikin hajjin bana. Sai dai harin Isra'ila a a Gaza ya hana su zuwa Saudiyya.
Aikin Hajji
Samu kari