Aikin Hajji
Hukumar kula da alhazai ta jihar Kaduna ta bayyana cewa za ta mayarwa wadanda su ka biya kudin aikin hajji ta hukumar su 700 kudin ragon layyarsu.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta hana mahajjata dauko ruwan ZamZam daga Saudiyya yayin da suke dawowa gida Najeriya. Hukumar ta ce za a ba su idan sun iso.
Sama da musulmi 900 ne su ka kwanta dama yayin aikin hajjin bana, yayin da mutane da yawa ke neman ‘yan uwansu da aka nema aka rasa a kasa mai tsarki.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani Alhaji da ya fito daga jihar Plateau ya riga mu gidan gaskiya a Saudiyya. Alhajin ya rasu ne bayan ya yi jinya a asibiti.
Wani Alhaji dan Najeriya ya rasu a kasa mai tsarki yayin gudanar da Hajjin bana saboda tsananin zafi. Alhajin ya rasu ne a kan hanyar zuwa jihar shaidan.
Yayin da ake ci gaba da aikin hajji, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sake abin alheri ga maniyyatan jihar da ke kasar Saudiyya da kyautar riyal 100.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya koka kan yadda alhazai suka tsinci kansu a Saudiyya a bana inda ya caccaki tsare-tsaren hukumar alhazai ta NAHCON.
Akalla ‘yan kasashen Jordan da Iran 19 ne suka mutu a lokacin aikin Hajji a kasar Saudiya sakamakon tsananin zafi. Ana kuma fargabar mutum 17 sun bace.
Sheikh Mahir Al Muaiqly ya ja hankulan Musulmi kan abubuwa da dama a cikin hudubar Arafa ta 2024. Ya yi kira kan riko da laduban Musulunci da addu'a ga Falasdinawa.
Aikin Hajji
Samu kari