Jami'ar Ahmadu Bello
Hukumar NSCDC ta kama wani dalibin karshe na Jami'ar ABU, Abdullahi Ibrahim kan zargin kashe wani yaro dan shekara 17, Umar Usman a jihar Bauchi.
Hukumar kula da jami'o'i ta ƙasa (NUC) ta yi watsi da batun cewa an cire bambancin da ke tsakanin kwalin digiri da na babban difloma ta ƙasa (HND).
Za a ji labari cewa An yi kira ga Bola Tinubu a wajen taron Goke Omisore Annual Lecture (GOAL) da The Voice of Reason (VOR) ta shirya wannan karo a Legas.
Abubakar Aliyu Rasheed yana sha’awar ya zama Emeritus a harkar boko, dole ya yi murabus. Emeritus shi ne Farfesa da ya yi ritaya, amma ya cgaba da koyarwa.
ASUU ta taso Bola Tinubu a gaba, ta ce sauke shugabannin da ke sa ido a kan harkokin jami’ar gwamnatin tarayya da hukumar NUC tayi kwanan-nan ya ci karo da doka
Shugaban hukumar NUC, Farfesa Abubakar Rasheed ya mika shugabanci ga mataimakinsa Chris Maiyaki, bisa radin kansa, ya zama mukaddashin babban sakataren NUC.
Jami'ar BUK ta sanar da karin kudin karatu ga masu yin digiri da digirgir, an fahimci cewa kudin rajista, kama hayan daki da karbar satifiket duk sun tashi
Yan sanda da taimakon mutanen gari sun samu nasarar tsamo gawarwakin ɗaliban ABU da wani ɗalibi ɗaya a ruwa kwana biyu bayan haɗarin jirgin ruwa a Kalaba .
Abubakar Adamu Rasheed ya bar kujerar da ya ke kai ta Hukumar NUC mai kula da jami’o’in Najeriya. Farfesa Rasheed ya zabi ya ajiye aikin gwamnatin da kan shi.
Jami'ar Ahmadu Bello
Samu kari