Afrika ta kudu
Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata jita-jitar sanya hannu a auren jinsi karkashin yarjejeniyar Samoa inda ta ce babu wannar maganar kwata-kwata a cikin tsarin.
Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandare ta Afrika ta yamma (WAEC) ta ce sannu a hankali za ta janye rubuta jjarrabawarta a takarda a koma na'ura mai kwakwalwa.
Yayin da ake yada faifan biyidon Bola Tinubu a South Africa, fadar shugaban kasar Najeriya, ta musanta abin da ake yadawa inda ta bayyana yadda abin ya faru.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi tafiya zuwa kasar Afirika ta Kudu a ranar Talata, 18 ga watan Yunin 2024. Shugaban kasan ya je rantsar da Cyril Ramaphosa.
Wani jirgin sama dauke da mataimakin shugaban kasar Malawi, Saulos Klaus Chilima da wasu mutane tara ya bace, kamar yadda fadar shugaban kasar ta sanar.
An tattara cikakken jerin sunayen ƙasashen Afirka da suka canza taken kasarsu bayan da Tinubu ya rattaba hannu kan kudurin taken Najeriya na 2024 ya zama doka.
Tsohon Shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa akwai bukatar shugabannin kasashen Afrika su sake duba na tsanaki kan dimukuradiyya.
Rundunar sojojin Dimukradiyyar Congo sun sanar da dakile wani mummunan juyin mulki daga ƴan kasar da kuma mayakan kasashen ketare a yau Lahadi 19 ga watan Mayu.
Akwai tarin al'adu da dama a ƙasashen duniya wanda ya bambanta da saura, wasu kasashe sun amince da tsarin mata su biya maza sadaki yayin da suke neman aure.
Afrika ta kudu
Samu kari