Afrika ta kudu
Alhaji Aliko Dangote ya tafka mummunar asara har Naira miliyan 525 a cikin sa'o'i 24 kacal wanda hakan ya saka shi mafi asara a Nahiyar Afirka gaba daya.
Abdussamad Rabiu wanda ya mallaki kamfanin BUA ya samu kazamar riba har Naira miliyan 986 a cikin sa'o'i 24, ya shiga jerin masu kudin duniya 500 tare da Dangote.
Fitaccen malamin addinin na na cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya bayyana cewa ya hasaso juyin mulki a wasu ƙasashen Afrika 3.
Ƙasashen Afrika na fama da kalubale na juyin mulki daga sojoji a cikin shekarun baya-bayan nan. Ƙasashen Nijar, Mali, Burkina Faso, Sudan na daga cikin waɗanda.
An fitar da jerin sunayen ƙasashen Afrika 10 da 'yan ƙasarsu suka fi na kowace ƙasa arziƙi. An yi amfani da tarin dukiyar da ƙasa ke da ita da yawan al'ummarta.
Yanzu muke samun labarin yadda sojojin Nijar suka yi sabbin nade-nade don tabbatar da tunkarar sojojin ECOWAS da ake tunanin tura musu nan ba da jimawa ba.
Wata amarya da ake dab da ɗaura aurenta a Afirka ta kudu, Jennine Naidoo ta sha mamaki sa'ilin da aka mata fashin rigar aure a kan titin daya shahara da cunkoso
Legit.ng Hausa ta fahimci sau hudu ana yin juyin mulki a Nijar. Za ayi kokari wajen tsare lafiyar Shugaba Bazoum, yayin da sojojin su ka rufe iyakokin kasar
Kasashen Afrika 10 ne aka tabbatar da suna biyan mafi karancin albashi fiye da Najeriya. Ma'aikata a Najeriya na cikin wani yanayi na rashin biyan bukatunsu.
Afrika ta kudu
Samu kari