Abun Bakin Ciki
Safiya Umar ta bayyana cewa ba ta tare da Ahmad XM, inda lauyanta ya ce XM ya sake ta saki uku tun watanni biyar da suka gabata saboda wasu matsaloli.
Mazauna yankin ƙaramar hukumar Gwer ta Gabas a jihar Benuwai sun shiga alhini bisa wani kisan wulaƙanci da aka yi wa sabon ango da abokinsa a yankin.
Gwamnatin Romania ya sanar da rasuwar tsohon shugaban ƙasar, Ion Iliescu, wanda ya mutu yana da shekaru 95 ranar Talata, za a shirya masa jana'iza ta ƙasa.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Neja ta tabbatar da mutuwar wani mutumi mai suna, Gregory, a ɗakunan baki da ke gidan gwamnantin jihar Neja bayan ya faɗi.
Hukumar NIMET ta yi hasashen ruwan sama a Arewacin Najeriya inda ta ce kuma za a yi tsawa a jihohin Arewa kamar Adamawa, Taraba, Jigawa da Bauchi.
Yan sanda sun gano gawar wata budurwa mai suna Halima a bayan wani masallaci a Osogbo, babbar birnin jihar Osun ranar Litinin, an ga takarda da watin fiya fiya.
Ambaliyar da ta afku a Filato, Bauchi da Neja ta rusa gidaje, ta cinye gonaki tare da raba dubban mutane da muhallansu, yayin da gwamnati ke kokarin kai agaji.
Wani mummunan hadari ya auku a Jihar Jigawa inda yara mata takwas suka mutu bayan jirgin ruwa ya kife a kogin Zangwan Maje da ke karamar hukumar Taura.
Gwamna Mai Mala Buni ya amince da nadin tsohon ɗan majalisa, Hon. Ismaila Ahmed Gadakaa matsayin sabon Sarkin Gudi, bayan rasuwar Sarkin da ya gabata.
Abun Bakin Ciki
Samu kari