Abun Al Ajabi
Wata daliba mai suna Jamima Shetima Balami ta dauki ranta ta hanyar shan wani abu da ake kyautata zaton gubar bera ne a jihar Adamawa bayan rabuwa da saurayinta.
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuno wani dan Najeriya yana kuka da hawaye yayin da yake bada labarin halin da ya shiga sakamakon karayar arziki.
A safiyar ranar Lahadi, 28 ga watan Janairu ne wasu masu zuwa wajen bauta a Makurdi, jihar Benue suka tsinci gawar wani matashi babu kunne guda daya yashe a bola.
An bayyana yadda wasu matsafa suka hallaka malamin makarantar allo tare da yin barna a wani sassan jikinsa. An ce sun yanke mazakutarsa a nan take.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir ya ja hankalin mukarrabansa da jami'an tsaro da su mutunta al'ummar da ke nuna wa gwamnatinsu kauna a ko da yaushe.
Wani magidanci, Mista Aku Bakari ya maka matarsa, Mary, gaban wata kotun gargajiya da ke yankin Nyanya yana zarginta da ba coci fifiko sama da shi.
Wata kyakkyawar budurw ata yada wani bidiyo a TikTok tana mai nuna yadda saurayinta ya yi bayan ta cire kaya a gabansa tana mai nuna masa cewa tana saka acuci maza.
Wani matashi mai suna Daniel Bamidele wanda ke aikin damfara ta yanar gizo wato Yahoo, ya farmaki iyayensa da wuka bayan sabulunsa na tsafi ya ki aiki.
Wata amarya yar Najeriya ta shammaci kawayenta su 60 bayan ta fake da sunan aure. Ta siyar masu da ankon biki kan N60k sannan ta tsere kasar waje.
Abun Al Ajabi
Samu kari