Abun Al Ajabi
Matar tsohon gwamnan Ondo, Betty Akeredolu ta yi kaca-kaca da Gwamna Lucky Aiyedatiwa kan shirin gudanar da taron tunawa da mijinta, Rotimi Akeredolu.
Shugaba Tinubu ya nuna kwarin gwiwa a tattaunawarsa da manema labarai a Legas, inda Reuben Abati ya ce ya so yiwa Tinubu 'yar kure amma bai samu dama ba.
Shugaban karamar hukumar Ikeja a jihar Lagos, Mojeed Balogun ya gabatar da kasafin kudi na Naira biliyan bakwai don shekarar 2025 ga majalisar dokokin yankin.
Majiyoyi sun shaida cewa ministan Abuja ya dakatar da Injiniya Shehu Hadi saboda ya 'faye' mayar da hankali kan tsarin aiki, lamarin da ya saba da ra'ayin Wike.
Wata matashiyar budurwa ta shiga hannun jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Delta. Jami'an tsaron sun cafke matashiyar ne bisa zargin salwantar da ran jaririnta.
Gwamna Adeleke ya ba da umarnin yin afuwa ga saurayi dan shekara 17 da aka yanke wa hukuncin kisa kan satar kaza, ya ce lamarin yana samun kulawar kai tsaye.
Wani malamin makaranta ya ba al'umma mamaki da yake tafiyar kilomita 25 kullum a kan keke domin koyarwa a makarantar sakandare da ke jihar Katsina.
Shugaba Tinubu ya amince da zirga-zirgar jirgin kasa kyauta a Najeriya daga 20 ga Disamba zuwa 5 ga Janairu domin rage nauyin sufuri yayin bukukuwan Kirsimeti.
Mawaki Rarara ya ziyarci masallacin da yake ginawa a Kahutu tare da ziyarar gidan biredin da ya bude, Mama Bread, wanda ya jawo hankalin al’umma sosai.
Abun Al Ajabi
Samu kari