Abuja
Jami’an ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun kai samame a sansanonin masu garkuwa da mutane biyu inda suka cafke wani mutum mai suna Sa’idu Abdulkadir.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce kantin Sahad da aka rufe na daya daga cikin kantuna mafi saukin kaya a babban birnin Abuja.
Kasa da awanni 24 bayan da shugaban kasa Bola Tinubu ya ba jami'an tsaro umarnin kamasu masu boye kayan abinci, hukumar FCCPC ta rufe kantin Sahad.
Shugaba Bola Tinubu ya nada mijin babban 'yarsa, Oyetunde Oladimeji, a matsayin shugaban hukumar kula da gidaje na tarayya (FHA). Oladimeji tsohon dan majalisa ne.
Mota ta murkushe wani matashi mai suna Jamilu, a ranar Talata a lokacin da yake yunkurin tserewa da kayan abincin wata mata a kasuwar Kwali da ke a Abuja.
Akalla magoya bayan manyan jam'iyyu huɗu 6,000 sun tattara komatsansu sun sauya sheƙa zuwa All Progressive Congress APC a birnin tarayya Abuja ranar Alhamis.
Tinubu ya amince da nadin sabbin shugabannin hukumomin NAFDAC da kuma NCDC a yau Alhamis 15 ga wata Faburairu yayin da ake cikin wani hali a kasar.
Majalisar Wakilan Najeriya ta bukaci saka tallafi a harkar jigilar maniyya aikin hajji saboda muhimmancinsa ga addinin Muslunci da kuma tsadar rayuwa da ake ciki.
Hukumar da ke sa ido kan man fetur da iskar gas a Najeriya (NUPRC) za ta mayar da wasu sassan ta zuwa Legas daga Abuja, hakan zai shafi sama da ma’aikata 200.
Abuja
Samu kari