Abuja
Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bayo Ojulari, ya ce wasu kusoshi a fannin fetur da gas na barazana ga rayuwarsa saboda yana shirin gyara matatun mai.
Sanata Dino Melaye zai gurfana gaban kotu bisa tuhumarsa da ake yi da guje wa biyan harajin kuɗin shiga da ya kai N509.6m. An ce ya ki biyan kudin a 2023 da 2024.
Shugaban hukumar sufurin jiragen kasa ta Najeriya, Opeifa ya ce zai yi duk mai yiwuwa wajen hana aake faruwar hatsarin jirgin kasa a layin dogon Abuja zuwa Kaduna.
Limamin Abuja, Farfesa Ibrahim Makari ya yi Allah wadai da kama shugaban Falasdinawa, Abu Ramzy Ibrahim a Abuja. Ya ce cin fuska ne ga Musulman Najeriya.
Bayan faruwar iftila'i a Najeriya, Hukumar jiragen kasa ta Najeriya (NRC) ta dakatar da zirga-zirgar jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna bayan hatsari.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna kaduwarsa kan hatsarin jirgin kasan da ya auku a kan hanyar Abuja-Kaduna. Ya ce ana daukar matakai kan lamarin.
Hukumar bincike watau NSIB ta bayyana cewa akalla da fasinjoji 6 ne suka aamu raunuka sakmakon hatsarin jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja ranar Talata.
Tsohon hadimin Abdullahi Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya magantu bayan afkuwar hatsarin jirgin kasa a Najeriya inda ya ce yayansa uku sun tsallake rijiya ta baya.
Jirgin kasa daga tashar Rigasa, Kaduna zuwa Abuja ya kife a safiyar Talata, daruruwan fasinjoji sun shiga firgici yayin ake jiran karin bayani kan dalilin hatsarin.
Abuja
Samu kari