Abuja
Wani hoto da dan shugaban kasa Bola Tinubu, Seyi Tinubu ya wallafa ya jawo kace-nace a kafar sadarwa ta intanet inda mutane ke mamakin rashin wuta a Villa.
Wata kotun da ke zamanta a birnin Tarayya ta tasa keyar wani matashi mai suna Ndubisi Success zuwa ofishin EFCC don koya masa amfani da rashin amfanin damfara.
An yi gumurzu yayin da 'yan bindiga suka sace wata yarinya mai shekaru bakwai a kauyen Yangoji da ke Kwali a babban birnin Tarayya Abuja a safiyar jiya Laraba.
Wata kotu da ke zamanta a Dei-Dei, Abuja, ranar Alhamis ta bada umarnin a tsare mata wani mai shekara 30, Victor Emeka, a gidan gyaran hali bisa zargin cutar wa
Yayin da ake ta kace-nace kan cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya ta yi, shugaba Bola Tinubu, ya sa labule da manyan yan kasuwa a fadarsa da ke Abuja.
Babbar kotun tarayya ta bai wa gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godswill Emefiele sammaci don gurfana a gabanta bayan zarginsa da aka yi na kin sake $53m.
Ƴan bindiga sun buƙaci da a biya su N9m a matsayin kuɗin fansar basaraken da suka sace a Abuja da wasu mutum biyu. Ƴan bindigan sun ce kowane a biya masa N3m.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta yi watsi da karar da wasu mazauna Abuja biyar suka shigar na neman hana rantsar da Tinubu matsayin shugaban kasa.
Wata Kungiya a Arewa ta Tsakiya ta ce nada George Akume a matsayin SGF bai wadatar ba, suna son karin mataimakin shugaban majalisar dattawa da ministan Abuja.
Abuja
Samu kari