Abuja
Shugaban Kungiyar Kwadago, NLC, Joe Ajaero ya ce Shugaba Tinubu ya fada musu a gida mai dakuna biyu ya ke kwana don rage yawan kashe kudade na gwamnatinsa.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) ta bukaci bayani bayan majalisar Dattawa ta ki tabbatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai a mukamin minista.
Shugaban majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya ruga fadar shugaban kasa bayan samun hatsaniya a majalisar kan tantance Festus Keyamo a yau Litinin a Abuja.
Bayan wallafa jita-jitar cewa sojoji sun kange gidan Babatunde Fashola a Abuja, mai ba wa gwamnan Legas shawara na musamman, Jubril Gawat ya musanta rade-radin.
Hukumar matasa masu yi wa kasa hidima, NYSC ta musanta jita-jitar cewa za ta tura masu bautar kasa zuwa Jamhuriyar Nijar don taimakawa sojojin Najeriya a yaki.
Wata mata mai suna Hauwau Abubakar ta maka mahaifiyarta a kotu don ta nemo mata mahaifinta ganin yadda kannenta da suke zama wuri daya su ke mata gori a kullum.
Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki a ranar 14 ga watan Agusta idan Gwamnatin Tarayya ba ta janye karar da ta shigar da kungiyar ba.
Sabon shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya sha alwashin kawo sauyi a APC da kuma yin nasara a zabukan da ke tafe a jihohi uku a wannan shekara.
Jam'iyyar APC mai mulki ta zabi tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin shugabanta na kasa yayin taron masu ruwa da tsaki a Abuja a yau Alhamis.
Abuja
Samu kari