Abuja
Masu garkuwa da mutane sun kai wani mummunan sumame a ƙauyen Yewuti cikin ƙaramar hukumar Kwali ta birnin tarayya Abuja. Sun yi awon gaba da mutane da dama.
Zababben shugaban ƙasa a Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce lafiyarsa sumul kalau kuma ya shirya tsaf domin karban sikiyarin mulkin Najeriya a Mayu.
A halin yanzu ana ta fada tsakanin wasu Hausawa da Gwarawan da suke rayuwa a Abuja. Majiyoyi sun nuna a ranar Asabar rigimar ta fara, har zuwa yanzu ana yi.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta bayyana yadda ta gano ana sata a Najeriya ba tare da wasu manyan dalilai ba. Hukumar ta ce yawan gidajen Abuja na barayi ne.
Ministan birnin tarayya Abuja, Mallam Muhammed Bello, ya ce ya yi nadama na gaza jawo hankalin Sanatan ɗaya a Abuja ya sauya sheka daga PDP zuwa APV kafin zaɓe.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta baiwa gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa takardar shaidar lashe zaben gwamnan Adamawa a birnin tarayya Abuja.
Wani gini ya danne leburerin da ke aiki a wurin a birnin tarayya Abuja ranar Laraba kuma ana tsammanin wasu mutum biyu daga cikin ma'aikata sun rasa rayuwarsu.
Rahotanni daga babban birnin tarayya Abuja sun nuna cewa baki ɗaya kwamishinonin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa sun shiga ganawar sirri kan zaben Adamawa.
Sa'akaruyi na masarautar Karu a Abuja Municipal (AMAC), Cif Emmanuel Kyauta Yepwi, ya kwanta dama. Sarkin ya rasu ne a wani asibiti mai zaman kanta a jihar Kano
Abuja
Samu kari