Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmed Sani Yariman Bakura, ya shawarci Shugaba Tinubu kan yadda zai yi da ƴan bindiga. Yarima ya ce Tinubu ya kira su a yi sulhu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yanzu haka ya na wata ganawar sirri da mai ba'a shi shawara akan harkokin tsaron kasa, Nuhu Ribadu da sauran hafsoshin tsaro.
Jerin farko na wadanda za su zama Ministocin tarayya zai iya fitowa a makon nan. Mutanen farko da za a aikawa ‘yan majalisa sun hada da kwararrun masana tattali
Ana zargin Mai dakin ‘Dan takaran Shugaban kasa da fasikanci da wani yaron Tinubu. Ana yawo da jita-jita cewa Seyi Tinubu ya na neman Dr. Elizabeth Jack Rich
Sanata Francis Fadahunsi, sanatan Osun ta Gabas ya nemi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya bude iyakokin kasar nan domin daidaita taattalin arzikin kasa.
Wani mamban jam'iyyar PDP mai suna Hon. Rilwan a Twitter ya lissafo dalilai huɗu kwarara da za su sanya kotu ta tabbatar da rashin cancantar Shugaba Tinubu.
Watakila wasu tsofaffin Ministoci biyu Farfesa Oserheimen Osunbor da Ade Shittu da kuma Mohammed su shiga cikin Ministocin da Shugaban kasa Bola Tinubu zai nada
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunan wanda yake so Tinubu ya ba mukamin minista a nan gaba kadan. Ya bayyana hakan ne a kwanan nan ga Tinubu.
Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta caccaki Turawan EU game da yadda suka kawo rahoton karshe game da zaben 2023 da ya gabata. Ya bayyana bacin ransa game da haka.
Bola Tinubu
Samu kari