Bola Tinubu
Nadin mukamai ‘barkatai’ da Bola Tinubu ya yi ya sake harzuka Atiku Abubakar. Shugaba Tinubu ya tsokano Atiku a sababbin mukaman da ya nada a ranar Litinin.
Bola Tinubu zai dauko alkali a matsayin Shugaban ICPC, ko a wajen nada Sufetan ‘Yan Sanda na kasa da gwamnan CBN, ya dauko mutanensa ne a lokacin ya na Gwamna
Kamfanin mai na NNPC ya yabawa Shugaba Tinubu kan daukar matakin cire tallafin mai a kasar, ya ce matakin ya ceto kamfanin daga durkushewa saboda matsalar kudade.
Rigima ta kaure bayan Majalisar dattawa ta tantance wadanda za su zama shugabanni a hukumar Neja-Delta, Majalisar wakilai ta ce ba za ta sabu ba tun da an saba doka.
Mele Kolo Kyari wanda shi ne shugaban kamfanin mai na National Petroleum Corporation Limited (NNPCL) ya yi bayanin abubuwan da su ka jawo ake ganin layin man fetur.
Seyi Tinubu ya na yawo a cikin jirgin fadar shugaban Najeriya duk da shi ba kowa ba ne a gwamnati. Zuwan yaron shugaban garin Kano domin kallon wasa ya jawo surutu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin samar da ayyuka dubu 500 ga 'yan kasa da zarar an kammala kamfanin karafuna na Ajaokuta da ke jihar Kogi
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi sabbin naɗe-naɗe na mutum biyar waɗanda za su riƙa taimaka masa a gwamnatinsa. Mai magana da yawunsa ya sanar da hakan.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo Igboho ya shaki iskar 'yanci a Jamhuriyar Benin bayan shafe shekaru biyu da watanni a garkame a kasar.
Bola Tinubu
Samu kari