Majalisar dokokin tarayya
A 2014, majalisar wakilai ta ƙi amincewa da buƙatar Goodluck Jonathan na tsawaita dokar ta-ɓaci a jihohin Arewa maso Gabas bayan gaza samun rinjaye.
Majalisar wakilai ta amince da dokar ta-ɓaci a Rivers, inda ‘yan majalisa 243 suka halarta, suka kada kuri’ar murya don amincewa da bukatar Shugaba Tinubu.
Majalisar wakilan tarayya ta fara tafka muhawar kan bukatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika mata na ayyana dokar ta ɓaci a jihar Ribas.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson ya ce zai hada gangami a majalisa domin hana amincewa da bukatar Bola Tinubu ta dakatar da gwamna Fubara.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na fuskantar jan aiki domin samun kason da ake so a majalisa wajen amincewa da dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers.
Kotun tarayya a Abuja ta soke hukuncin hana majalisar dattawa dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan da ta yi a baya. Kotun za ta cigaba da sauraron shari'ar
'Yan majalisar dokokin jihar Kaduna sun bayyana rashin jin dadinsu bayan tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufa'i ya kira su da jahilai, marasa ilimi.
'Yan majalisar wakilai sun yi cacar baki yayin da za su fara muhawara kamn maganar dakatar da gwamna Simi Fubara da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi.
Majalisar dokokin jihar Osun ta fara yunkurin kawo gyaran da zai dokantar da auren musulmi da ƴan addinin gargajiya, kudurin dokar ya kai karatu na 2.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari