Majalisar dokokin tarayya
Shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajuddeen, ya nada Alan Waka babban mataimaki. Masoya sun taya shi murna, suna addu’a Allah ya ba shi ikon sauke nauyi.
Hon. Philip Agbese ya musanta hannu a zargin neman na goro daga jami'in kamfanin kudin crypto watau Binance, ya ba Tigran Gambaryan kwana 7 ya janye.
Shugaban kamfanin hada hadar kudin crypto watau Binance ya lissafa sunayen ƴan Majalisar wakilan tarayyar Najeriya 3 da suka nemi cin hancin dala miliyan 150.
Yayin da ake ta korafi kan ƙirƙirar sababbin jihohi, Cibiyar Kare (CHRICED) ta zargi APC da amfani da lamarin don yaudarar 'yan Najeriya kan zaben 2027.
Shugaban kwamitin kasafin kudi na majalisar wakilai, Abubakar Kabiru Abubakar Bichi ya yi bayani kan dalilin kara N700bn a kasafin kudin shekarar 2025.
Majalisar wakilai ta saurari bukatar kirkirar sababbin jihohi uku: Oke-Ogun, Ijebu da Ife-Ijesa daga Hon. Oluwole Oke. Majalisar ta tattauna kan muhimman kudurori.
Majalisar Wakilan Tarayya ta karrama marigayi tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya, Janar Murtala Muhammed, ta ce za ta rika tunawa da shi a kowace shekara.
Majalisar wakilai ta tarayya ta amince da kasafin 2025 na Naira tiriliyan 54.99 da Shugaba Bola Tinubu ya gabatar mata. Ana sa ran kasafin zai canja tattalin kasar.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar rashin aikin yi a tsakanin matasan da ke Arewacin Najeriya.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari