Majalisar dokokin tarayya
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce za ta fitar da hujjoji da za su gaskta cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya nemi ya yi lalata da ita.
Akpabio ya musanta zargin Abbo na korar sanatoci 5 daga majalisa. Ya bayyana cewa zai ci gaba da shugabanci mai ma’ana don ci gaban kasa da gina dimokuradiyya.
Bode George ya ce rikicin Ribas da batun Natasha barazana ne ga dimokuraɗiyya, yana mai sukar majalisa da INEC bisa matakan da suka ɗauka a lamarin.
Dan majalisar wakilai a jihar Niger, Hon. Joshua Audu Gana ya ce ba zai saci kudi don faranta wa al'ummarsa rai ba yayin da yake fuskantar suka kan ayyukan mazabarsa
Tsohon Sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, Elisha Ishaku Abbo, ya caccaki majalisa a kan yadda ake tafiyar da dambarwa Sanata Natasha Akpoti-Uduagan.
Dakataccen gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya bayyana yadda dokar ta bacin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sa a jiharsa ya jawo masu damuwa.
Magoya bayan Sanata Natasha Akpoti Uduaghan sun nuna mata kauna bayan sun bijirewa dokar hana zirga zirgar da gwamnatin Kogi ta kakaba gabanin saukarta a jihar.
A tsakanin Janairu zuwa karshen Maris din 2025, Najeriya ta yi rashin wasu fitattun 'yan siyasa biyar, ciki har da Chief Edwin Kiagbodo Clark, Adewunmi Onanuga.
Sanatar Kogi ta Tsakiya da majalisar dattawa ta dakatar, Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa babu gaskiya a labarin cewa ta fasa zuwa gida hutun Sallah.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari