Majalisar dokokin tarayya
Jam'iyyar APC ta samu ƙaruwa da ƴan Majalisar Wakilai daga jihohin Kaduna da Neja suka sanar da ficewarsu daga PDO zuwa jam'iyya mai mulkin Najeriya yau Talata.
Wata majiya daga APC ta tona yadda ake kulla shirin tabbatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai samu tikitin sake tsayawa takara ba tare da hamayya ba.
'Yan majalisa sun ba Tinubu gudunmawar N705m domin a ragewa talakawa radadin wahalar tattalin arziki, sun ce sun cika alkawarin ba da rabin albashinsu ga mabukata.
Jam'iyyar APC ta ce babu adalci a ce shugabancin Majalisar dokokin jihar Filato na hannun YPP duk da ita ke da mafi rinjayen mambobi 22 cikin 24.
Majalisar Dattawan Najeriya ta musanta ikirarin da Sanata Natasha Akpoti ya yi cewa ana shirye shiryen kama ta da zaran ta dawo Najeriya daga ƙasar Amurka.
Hukumomin DSS da NIA na bincike kan halartar Sanata Natasha taron IPU. Hukumomin za su gano ko Natasha ta karya dokoki ko an shirya hakan don cin zarafin Najeriya.
SERAP ta maka Akpabio a kotu kan dakatar da Akpoti-Uduaghan, tana mai cewa hakan ya saɓa wa doka, kuma tana neman kotu ta hana majalisa sake dakatar da ita.
Kwamitin ladabtarwa zai saurari shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti kan zargin cin zarafi, sanatoci da dama za su ba ds shaida.
Ma'iakatar ilimin kasar nan ta ce idan aka amince da kudirin gyaran haraji da Bola Ahmed Tinubu ya aika ga majalisar dokokin kasar nan, TETFund zai samu matsala.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari