Majalisar dokokin tarayya
Majalisar wakilai ta nuna damuwa kan halin rashin tsaro da ake fama da shi a wasu yankunan jihar Borno. Ta bukaci gwamnatin tarayya ta tura karin jami'an tsaro.
Dan majalisar wakilai Abdussamad Dasuki ya gwangwaje yan mazabarsa da tallafin Naira miliyan 100 domin azumin Ramadan a jihar Sokoto da ke Arewacin Najeriya..
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na kara kasafin kudin 2025 zai inganta tattalin arziki.
Majalisar Wakilai ta musanta cewa ta gabatar da kudirin kafa sababbin jihohi 31 inda ta ce rahotanni da ke yawo kan hakan ba su da inganci kuma ba gaskiya ba ne.
Bayan zargin shugaban Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani kan girke Lakurawa domin kawo cikas a mulkinsa, Majalisar Dattawa za ta yi bincike domin gano gaskiya.
Tsofaffin jami'an gwamnatin jihar Kaduna sun zargi gwamna mai ci, Uba Sani da kokarin bata wanda ya gada a idon Najeriya ta hanyar manna masa rashawa.
Maajalisar dokokin Kano ta ba gwamna Abba Kabir Yusuf damar kafa hukumar tsaro mallakin jiha, an kuma bayyana tsarin da za a gudanar da sabuwar hukumar.
Mazauna yankin Kunchi da Tsanyawa a jihar Kano, sun bayyana cewa rashin wakilci a majalisar dokokin Kano ya na jawo masu koma baya a yankin sosai.
Majalisar dokokin Kano ta bayyana cewa ba za ta zuba idanu a rika kaskantar da rayukan dan adam ba a jihar, ganin yadda aka gudanar da rusau da tsakar dare.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari