Majalisar dokokin tarayya
Majalisar Dattawan Najeriya ta ba da umarnin gudanar da bincike kan farashin kuɗin data da kamfanonin sadarwa suka kara wanda ya jefa matasa cikin ƙunci.
A kokarinta na yaki da cin hanci, Majalisar wakilai ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman cire kariya ga mataimakin shugaban kasa da gwamnoni.
Yayin da ake ta kokarin kirkirar sababbin jihohi a Najeriya, Majalisar Wakilai ta amince da karatu na biyu na kudirori hudu da ke neman kan lamarin a Abuja.
Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ya kauracewa ambaton Aminu Bayero da “Sarkin Kano” a Calabar, lamarin da ya jawo cece-kuce kan rikicin masarautar.
Kwamitin da majalisa ya kafa kan sauraron korafi game da Sanata Natasha Akpoti ya yi watsi da korafin a bisa dalilin cewa lamarin na gaban kotun tarayya.
Majalisar wakilai ta yi karatu na biyu wa kudirin mayar da zaben gwamnoni da shugaban kasa rana 1 a Najeriya. Ana sa ran za a fara aiki da shi a 2027.
Tsohon Mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya dura kan shugabannin Majalisar Tarayya kan amincewa da dokar ta ɓacun Tinubu a jihar Ribas.
Dakatacciyar sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti ta shigar da ƙorafin shugaban kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawa, Imasuen gaban kwamitin LPDC.
Shari'ar Sanata Natasha Akpoti da Godswill Akpabio ta dauki sabon salo bayan alkali ya cire hannu daga shari'ar. Akpabio ne ya shigar da korafi a gaban kotun.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari