
Jami'ar Ibadan







Jami'ar BUK ta sanar da karin kudin karatu ga masu yin digiri da digirgir, an fahimci cewa kudin rajista, kama hayan daki da karbar satifiket duk sun tashi

Yanzu akwai jami’o’in ‘yan kasuwa fiye da 140. Daf da Muhammadu Buhari zai sauka daga kan mulki, aka amince a kafa wasu sababbin jami’o’i da mun kawo sunayensu.

Wasu makasada ba'a san ko su waye ba sun halaka Farfesan jami'ar UI da ke jihar Oyo, Opeyemi Ajewole, a hanyarsa ta koma wa gida ranar Litinin da daddare .

Cibiyar tantace jami'o'i ta duniya ta bayyana cewa jami'o'in Najeriya guda hudu ne suka samu damar shiga jerin jami'o'i hudu mafiya inganci na bana. ABU, UNN, U

Gwamnatin Buhari ta yarda ‘Yan kasuwa su kirkiro Jami’o’i. Gwamnati ta yarda a kirkiro Jami’o’in a sun kai 36, adadin Jami’o’in ‘Yan kasuwa ya haura 70 kenan.

Mai Son Abinka: Hanyar da Wani Tsoho Yabi Ya Warce Wayoyi Saba'in Na Wasu Mutane Yadda Wani Tsoho Yayi Awon Gaba da Wayoyin Mutane 70 Cikin Kwarewa A garin Ibad

Wasu matasa masu zanga-zanga a jihar Oyo sun kai mumunan hari bankin Wema saboda gaza iya ciro kudadensu da aka tilasta musu mayarwa gudun kada wa'adi ya kare.

Shugaban ASUU na kasa, Farfesa Emmanuel Osodeke ya ce malaman jami’o’i sun hakura da yajin-aiki ne da tunanin za a biya masu bukata, ashe yaudara aka yi masu.

Kungiyar ASUU tace dole a biya ta albashin watannin nan takwas a lokacin yajin-aiki. Idan ba a sasanta ba, Iyaye da Dalibai za su ji jiki a sabon rikicin na su.
Jami'ar Ibadan
Samu kari