Mafi karancin albashi
Gwamnoni sun fara tattauna adadin kuɗin da za su iya aminta da shi a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi a lokacin da tattaunawa ta yi nisa da ƴan kwadago.
Wani jigo a PDP, Dare Glintstone Akinni, ya nemi kungiyoyin kwadago da su mika bukatu hudu ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan mafi karancin albashi.
Kungiyoyin kwadago na NLC, TUC sun caccaki gwamnonin Najeriya kan cewa ba za su iya biyan mafi karancin albashi na N60,000 ga ma'aikata ba. Sun bukaci su yi murabus.
Ma'aikata a Najeriya sun yi Allah wadai kan matsayar gwamnonin jihohi game da mafi karancin albashi da ake tababa bayan Shugaba Bola Tinubu ya fitar da N62,000.
Shehu Sani ya yi mamakin yadda gwamnan Edo ya gamsu da biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi amma wasu gwamnoni sun gaza amincewa da hakan.
Kungiyoyin kwadago sun caccaki gwamnonin Najeriya kan kalaman da suka yi na cewa ba za su iya biyan N60,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma'aikata ba.
Kungiyar ma'aikta masu zaman kansu (OPS) ta bayyana matsayar ta kan karin albashin ma'aikata da kungiyar kwadago ke bukata. Sai dai OPS ta gindaya sharadi.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Doyin Okupe, ya ce bai kamata a ce kowace jiha za ta biya mafi ƙarancin albashi daidai da na sauran jihohi ba, ya kamata a gyara.
Kwamitin mafi karancin albashi ya kammala a tattaunawa kuma ya bayar shawarwari, ƴan kwadago dai sun yu watsi da sabin adadin, sun buƙaci a N250,000.
Mafi karancin albashi
Samu kari