Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Tsarin da APC ta dauka na fito da ‘Dan takarar Shugaban kasa zai Fifita Bola Tinubu. Joe Igbokwe ya ji dadin ganin matsayar da shugabanni jam’iyya suka dauka.
Za a ji yadda PDP ta shaki makudan miliyoyi a dalilin zaben 2023. Maza 16 da ke neman takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP sun kashe N640m wajen sayen fam.
An samu ‘Yan siyasa akalla biyu da suka saye fam a PDP, za su yi takara da Babagaba Zulum a 2023. PDP ta samu N41m daga hannun Muhammed Imam da Muhammed Ali.
Manyan APC 20 da suka hada da Buhari, Gwamnoni da Mataimakan Gwamnoni sama da 10 suka goyi bayan rage kudin sayen fam ga matasan da ke neman takara a 2023.
A yau ne jam'iyyar APC ta yi zamanta gabanin zaben fidda gwani na 'yan takara a shirin zaben 2023 mai zuwa, lamarin da ya kada zukatan 'yan Najeriya da dama.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana yadda jam'iyyar APC ta hada kai wajen ganin ta samar da mulki a 2015, don haka yanzu ma ya kamata ta yi hakan a 2023.
Mutane sun bayyana mabanbanta ra'ayi bisa niyyar tsohon gwamnan jihar Legas kuma jagoran jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu,na zama shugaban
Attajirin dan kasuwa dan jihar Kebbi, Aminu Sulaiman, ya zuge cheque na milyan dari don sayawa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu tikitin takara kujeran shugaban kasa.
Sanata Ahmed Babba Kaita, Sanata mai wakiltar Katsina ta Arewa, shiyyar shugaba Muhammadu Buhari, ya sanar da sauya shekarsa zuwa jam'iyyar PDP a hukumance.
Siyasa
Samu kari