Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa kasarsa a shirye take ta yi sulhu da Iran idan ta zo da gaskiya, idan kuma akasin haka ne shi ma sun shirya.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa kasarsa a shirye take ta yi sulhu da Iran idan ta zo da gaskiya, idan kuma akasin haka ne shi ma sun shirya.
Nasiru Yusuf Gawuna da Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq sun gana da Rabiu Kwankwaso a Abuja a wata tawaga. Mai magana da yawun gwamnan Kano ya yi magana kan ziyarar.
Wani jigon jam'iyya mai kayan marmari a Kaduna, Alhaji Ahmes Tijjani, yace babu tantama Kwankwaso ne zai zama zakara a babban zaben 2023 dake tafe saboda w
Bangaren gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, sun matsa lamba domin ganin an kira taron majalisar zartaswan PDP ta ƙasa domin ganin sun raba Ayu da Ofishinsa.
'Ya'yan jam’iyyar APC 216 ne suka sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a yankin Kofar Kola da ke Birnin Kebbi, babbar birnin jihar Kebbi.
Mataimakiyar shugaban matan APC ta ƙasa, Zainab Lawal, ta shawarci matan Najeriya dake gidajen aure su tabbata mazajensu sun dangwalawa APC a babban zaben 2023.
Gabannin zaben 2023, Sanata Kashim Shettima, ya magantu a kan yiwuwar hadakarsu da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Dakta Ayu, ya yi fatalida shawarin dattawanahaifarsa na ya nemi zama da Ortom don sulhu, yace ba wata matsala a tsakaninsu.
Yayin da watan Oktoba ke gab da karewa, ma'aikata a sakatariyar jam'iyyar APC na kasa sun gudanar da zanga-zanga kan rashin samun albashi tun a watan Satumba.
Mai neman zama shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar AAC, Mista Sawore, Ya shiga Kano ya bude babin tallata burinsa na zama magajin shugaba Buhari a 2023.
Daya daga cikin yan takarar da suka nemi tikitin PDP na neman zama gwamnan Delta, Barista Odebala, ya nemu uwar jam'iyya ta gaggauta sallamar gwamna Wike na
Siyasa
Samu kari