Dakarun sojojin Najeriya sun ba hammata iska a tsakaninsu yayin ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kai a jihar Bayelsa da ke yankin Kudu maso Kudu.
Dakarun sojojin Najeriya sun ba hammata iska a tsakaninsu yayin ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kai a jihar Bayelsa da ke yankin Kudu maso Kudu.
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
Tawagar yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP ya yi kira ga tsohon gwamnan jihar Anambra ya aje batun mafarkin lashe zaɓe, ya koma PDP su haɗa karfi.
Gabannin babban zaben 2023, manyan jiga-jigan jam'iyyar Peoples Democratic Party sun sa labule a jihar Bauchi domin tattauna batutuwan da suka addabi jam'iyyar.
Tsohuwar kwamishina a jihar Ribas kuma tsohuwar shugabar hukumar NDDC, Ibim Semenitari, ta tabbatar da shiga jam'iyyar PDP bayan watanni da fita jam'iyyar APC.
Babbar Kotun tarayya dake zama a Abuja ta tsige Manjo Al-Mustapha daga matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar AA, ta umarci INEC ta sauya sunaye.
Wata kungiyar yarbawa ta zargi, Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC da raba kan kungiyar yarbawa na Afenifere tana mai cewa dama ya saba hakan
Sahabi Bojo-Bodinga, jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a jihar Sokoto tare da magoya bayansa sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a kasa.
Nyesom Wike na jihar Ribas da sauran gwamnonin PDP 4 da ke fushi da jam'iyyar sun juya wa Atiku baya, Hudu cikinsu sun goyi bayan Tinubu, daya ya bi Peter Obi.
Ose Anenih, mamba na kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ba aikin Atiku bane hada kan jam'iyya.
Jam'iyyar Labour Party ta bayyana cewa har yanzu tana magana da Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na NNPP don yiwuwar hadin gwiwa gabanin zaben 2023.
Siyasa
Samu kari