Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Ku na da labari kusan mako guda rak ya rage a shirya zaben Gwamnoni da ‘yan majalisar dokoki na jihohi a fadin kasar nan, amma ana ta fama da rikicin siyasa.
Babban kotun tarayya ya yankewa wasu jiga-jigan PDP daurin shekaru biyu a kurkuku. An ba ‘Yan siyasar N140m da nufin ayi murdiya a zaben shugaban kasa na 2015g
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, ya sallami kwamishinan kwadugo daga kan mukaminsa sakamakon sabanin da ya shiga tsakanin gwamnatin Imo da kungiyar kwadugo.
Sanata Barau Jibrin wanda aka fi sani da Maliya ya shiga takarar neman kujerar shugaban majalisar dattawan tarayya bayan tsallake guguwar jam'iyyar NNPP a Kano.
Yayinda ake saura yan kwanaki kalilan zaben gwamnonin jiha a Najeriya, Legit Hausa ta tattaro muku jerin yan takara kujerar gwamna karkashin jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar LP tayi barazanar cewa za ta umurci mambobinta da magoya baya su yi zanga-zangan lumana a dukkan ofisoshin hukumar zabe mai zaman kanta na kasa, INEC.
Yayin da ake tunkarar babban zaben gwamnoni da mambobin majlisar wakilan jihohi, jam'iyyar APC a Ogun ta haɗu da goyon baya a shirin gwamna na neman tazarce.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben ranar 25 ga watan Fabrairun 2023 ya fada wa magoya bayansa ba zai gajiya ba sai ya kwato nasararsu.
Jam'iyyar Action Democratic Party (ADP) ta ƙasa ta dakatar da shugabannta na jihar Kaduna nan take bayan gano kulle-kulle da cin amanar da yake shirya mata.
Siyasa
Samu kari