China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana farin cikinsa yayinda ya karbi bakuncin zababbun yan majalisar.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta koma bayan ɗan takarar gwamnan jam'iyyar APC a jihar Oyo. Jam'iyyar na son a kawar da mulkin gwamnan PDP a jihar.
Femi Gbajabiamila yana shirin watsi da kujerar Majalisa a Najeriya, yana so a nada shi a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa a mulkin Bola Tinubu.
Fadar shugaban kasa ta fadawa Jam’iyyun PDP da LP cewa Bola Tinubu zai karbi mulkin kasa, an ji cewa ba za soke zaben nan ba ko wanene zai zama shugaban kasa.
Za a ji Ahmed Muhammad Makarfi yana zargin cewa ana bi ana cafke magoya bayan PDP a Kaduna, yanzu haka an kama Darektan yada labarai na kwamitin yakin zabe.
Nyesom Wike ya ce dole ayi waje da wadanda suka taimaka wajen ba Atiku Abubakar tikiti. Wike yana ganin an saba doka da aka tsaida ‘Dan Arewa takara a 2023.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) tana da gwamnoni masu yawa a.ƙasar nan. Sai dai jam'iyyar zata iya rasa wasu jihohin a zaɓen gwamnoni dake tafe..
Tsohon ɗan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar Neja, Umar Nasko ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC. Umar Nasko yayi alƙawarin yin aiki tuƙuru domin nasarar APC
Jam’iyyar All Progressives Congress ta rasa Sakataren jin dadi da walwalarta. Bayan komawa ganin likita a asibiti, sai ciwo ya tashi, ana cikin haka sai ya rasu
Siyasa
Samu kari