Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Kano- Jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta yi kira tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduen ya yi watsi da gayyatar da hukumar yaƙi da cin hanci ta Kano ta masa.
Babba jigo kuma tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Chief Bode George, ya gargaɗi masu hangen sauya sheka zuwa jam'iyyar APC da su canja tunani tun wuri.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi bakuncin tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, a fadar shugaban ƙasa da ke babban birnin tarayya Abuja.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara, ya rattaba hannu kan dokar da ta zabtare yawan ma'aikatun jihar daga 28 a halin yanzu sun koma 16, ya ce haka yake so.
Majalisar dokokin Kano ta amince da naɗin mai shari'a Dije Aboki a matsayin shugabar Alkalan Kano, ta hau kujerar tun a lokacin Ganduje a matsayin rikon kwarya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sake tura sunayen ƙarin mutane uku zuwa ga Majalisar Dokokin jihar domin tantancesu kan muƙaman kwamishina da zai bai.
Kakakin Shugaba Tinubu, Mista Dele Alake ya bukaci yan Najeriya su yi watsi da jita-jitar cewa shugaban kasar yana daf da fitar da jerin sunayen ministocinsa.
Hukumar INEC ta gabatar da tuhume-tuhume shida a kan Hudu Yunusa-Ari, dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa da aka kama a lokacin zaben gwamna na jihar.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya naɗa Alhaji Sai'du Ibrahim Danja a matsayin mataimaki na musamman kan harkokin 'yan gudun hijira da ke fadin jihar.
Siyasa
Samu kari