Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Rahotanni sun bayyana ranar da za a gudanar da zaɓen cike gurbi a jihar Rivers. Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), a jihar ta fitar da sabbin bayanan.
Lauyan APC a kotun zabe, ana shirin jikawa Peter Obi aiki bayan ya shigar da kara, ya ce tun farko Obi ba 'Dan LP ba ne, kuma bai tsaida abokin takararsa ba.
Wata kungiya ta yi bayani filla-filla kan dalilin da ya sanya jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta faɗi zaɓen gwamnan jihar Oyo a hannun jam'iyyar PDP.
Tun da an zabi Bola Tinubu da Kashim Shettima, Osita Izunaso yana ganin idan za ayi adalci, Kudu maso gabas ya kamata a kai kujerar shugaban majalisar dattawa.
Wani kotun majistare da ke Abuja ya hana belin wani mai zanga-zangar adawa da bikin rantsar da zababben shugaban kasa, Bola Tinubu a ranar 29 ga watan Mayu.
Sanata Dino Melaye, daya daga cikin neman tikitin PDP a zaben gwamnan Kogi ya caccaki Gwamna Nyesom Wike saboda furucin da ya yi a kansa a baya-bayan nan.
Gwamna Nyesom Wike ya yi watsi da yiwuwar nasarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben gwamnan jihar Kogi idan har ta ba Dino Melaye tikitinta.
Kwamishinan yan sandan jihar Filato, Bartholomey Onyeka, ya ce zasu ci gaba da rike zauren majalisar dokokin jihar har sai lokacin da komai ya dawo kan hanya.
Dino Melaye, tsohon sanata mai wakiltan Kogi ta yamma yana cikin jerin mutane biyar da ke neman tikitin PDP domin su gaji Yahaya Bello a matsayin gwamnan Kogi.
Siyasa
Samu kari