Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Tun zaben 1999, PDP ta saba nasara a jihar Ribas, sai a 2023 abin ya sauya zani. 'Yan APC sun fadi yadda Nyesom Wike ya taimakawa Bola Tinubu/Kashim Shettima.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, na gudanar da taron sirri yanzu haka a fadar shugaban kasa tare da shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Adamu, da Sakatare.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf da ake yi wa lakabi da Abba Gida Gida, ya ce watanni shida kwamishinoninsa ke da su wajen nuna irin kwazon aikinsu, inda.
Shugaba Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima sun gabatar da wata kwakkwarar shaida a kan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, wato Peter Obi.
Shugaba Tinubu ya gabatarwa kotun sauraron karar zaben shugaban kasa da ke zamanta a Abuja takardu hudu a matsayin hujja don kare kansa daga zargin Obi da Atiku
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na ganawa yanzu haka da tsohon shugaban majalisar dattawa, Chief Pius Anyim da Olisa Metuh a Aso Rock, Abuja.
Kotun tarayya ta yi hukunci a shari’ar fatattakar Sanata Mohammed Danjuma Goje daga APC. Hukuncin kotun tarayyar ya zama daidai da matakin da aka dauka a Gombe,
Gamayyar kungiyoyi na fararen hula, ta bukaci a gudanar da bincike mai zurfi na gaggawa kan yadda gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya tara dukiyarsa.
A ranar Talata ne aka sanar da Michael Opeyemi Bamidele a matsayin shugaban masu rinjaye na Majalisar Dattawa ta 10. Shugaban majalisar, Godswill Akpabio ne ya.
Siyasa
Samu kari