Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya tura wa majalisar dokokin jihar Kano sunayen mutane 19 da yake fatan naɗawa a matsayin kwamishinoni a gwamnatinsa.
Gwamnatin Kano, ƙarƙashin jagorancin Abba Gida Gida ta ce ta ƙwato filayen gwamnati da darajarsu ta kai ta tiriliyoyin naira a atisayen rushe-rushen da take.
Tsohon ɗan majalisar wakilan tarayya, Hon Gudaji Kazaure, ya bankaɗo sunayen manyan kusoshin gwamnatin Muhammadu Buhari, da ya kamata a cakumo su yi bayani.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya kara wa Nuhu Ribadu, tsohon shugaban EFCC girma daga mashawarci na musamman kan tsaro zuwa mai bada shawara kan tsaron kasa.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar Imo a watan Nuwamba mai zuwa, gwamna Hope Uzodinma mai neman tazarce ya karɓi jiga-jigan PDP da suka sauya sheka.
Bella Montoya ta gigita 'yan uwanta bayan farfaɗowa a wajen jana'izarta, kimanin mako guda da ya gabata, bayan da aka ayyana ta mutu bayan da ake zargin ta yi.
Kotun karar zaben gwamnan jihar Osun, a ranar 19 ga watan Yuli ta yi fatali da karar da jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta shigar kan jam'iyyar APC.
Godswill Akpabio ya yi kokarin wanke kan shi daga zargin taba asusun gwamnati wajen kamfe. Daga baya dole Sanatan ya bayyana inda wadannan kudi su ka fito.
An zuga Shugaban kasa Bola Tinubu ya rabu da Ttsofaffin Gwamnoni wajen nadin mukami. Mohammed Ibrahim Kiyawa ya ce akwai tsofaffin Gwamnonin da sun ci amana.
Siyasa
Samu kari