Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Sabon Gwamnan Kano ya ce a makarantar Legal, Abdullahi Ganduje ya je ya kwace wuri, ya yi fulotai na alfarma. 70% na filayen na uwargidarsa ce da ‘ya ‘yanta.
An zargi Peter Obi da cin amanar Atiku Abubakar, waɗanda dukkanin su 'yan takarar shugabancin ƙasa ne a mabanbantan jam'iyyu. Wani fitaccen malamin addinin.
Akwai yiwuwar Shugaba Tinubu zai bai wa Kwankwaso, ɗan takarar shugabancin ƙasa a jam'iyyar NNPP, muƙamin ministan tsaro. Kwankwaso ya taɓa riƙe muƙamin minist.
Mai shari'a Zainab Bulkachuwa ta musanta batun da mijinta Sanata Adamu Bulkachuwa ya yi na cewa yana yin matsala dan a cikin shari'o'in da take gudanarwa a.
Rahotanni sun tabbatar da Shugaba Tinubu zai kammala haɗa sunayen ministocinsa a wata mai zuwa, domin miƙa majalisar dattawa ta tantancesu su fara aikinsu.
Neman kujerar Minista a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, ya jawo sabani tsakanin wasu cikin jagororin jam’iyyar APC musamman tsofaffin Gwamnoni da su ka bar ofis.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana irin kalubalen da ya fuskanta a 2018 amma bai fadawa kowa ba don magoya bayansa, ya ce har guba an saka masa
Shugabannin jam'iyyar PDP a jihar Imo sun ajiye muƙamansu tare da ficewa daga jam'iyyar gaba ɗaya. Sun ɗora alhakin hakan akan ɗan takarar gwamnan jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP ta sake samun kanta cikin rikici bisa goyon bayan na hannun daman tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, a kujerar marasa rinjaye ta majalisa.
Siyasa
Samu kari