Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Isa Ashiru Kudan, dan takarar zaben gwamna a jihar Kaduna ya bayyana cewa zai daukaka kara don kwato wa 'yan jihar hakkinsu inda ya ce ba don kashi ya ke yi ba.
Jagoran NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya caccaki babbam abokin faɗansa a siyasa, Dakata Ganduje, ya ce ya zama kaya mara amfani ga shugaba Tinubu.
Kotun sauraran kararrakin zaben jihar Kaduna ta yanke hukunci kan shari'ar da ake tsakanin Gwamna Uba Sani na jam'iyyar APC da kuma Isa Ashiru na jam'iyyar PDP.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, samu nasarar yayin da Kotun sauraron korafe-ƙorafen zaben gwamna ta tabbatar da nasarar da ya samu a watan Maris.
Kotun zabe ta shirya tsaf zata karanto hukuncinta kan zaben gwamnan jihar Delta wanda gwamna Sheriff Oborevwori ya samu nasara a watan Maris, 2023.
Dan takarar gwamnan jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Kaduna, Rt Hon Isa Ashiru, ya bayyana ainahin hukuncin da kotun zabe ta yanke.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya yaba da namijin kokarin Kotun zaɓe bayan a cewarsa ta tabbatar masa da nasarar da ya samu a zaben 18 ga watan Maris.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben yan majalisar jiha da na tarayya mai zama Jos ta soke nasarar ɗan majalisar PDP, ta bai wa ɗan takarar APC nasara.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kaduna, ta tabbatar da Gwamna Uba Sani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a matsayin wanda ya lashe zabe.
Siyasa
Samu kari