Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Mun kawo jerin ‘yan siyasan da su ka fi kowa yin asara a bana. Sun shiga takara ko aka sa ran za su samu mukami a gwamnati, amma sun tashi babu komai a 2023.
Shekarar 2023 ta kafa tari sosai a bangaren siyasar Najeriya. Yan siyasa da dama sun sauya sheka gabannin babban zaben kasar domin cimma kudirinsu a siyasa.
Jerin sunayen yan siyasar Najeriya mafi shahara a 2023 ya hada da wadanda ke da tasiri a siyasa da kuma wadanda ke da tarin mabiya a lokacin zabe.
Sanata Ibikunle Amosun ya maidawa Adams Oshiomhole martani mai zafi. Amosun ya zargi Sanata Adams Oshiomhole da karya da canza tarihi a kan rikicin APC.
Sanusi Bature Dawakin Tofa ya bada sanarwa cewa magoya bayan Abba Kabir Yusuf su dauki azumi. NNPP ta rasa duka shari’o’in zaben gwamnan Kano, ta komawa Allah.
Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar, ya bukaci biyayya wajen liyafar da aka yi wa Janar 113 da aka yi wa ritaya. Bisa al'ada, a kan yi wa wasu sojoji ritaya.
Gwamna Caleb Mutfwang ya yi martani kan jita-jitar da ake yadawa cewa ya gana da Tinubu kan hukunncin Kotun Koli da ake dako a shari'ar zaben jihar Plateau.
Kayode Fayemi ya fadawa Abdullahi Ganduje abin da Bola Tinubu yake bukata. A cewar tsohon Gwamnan Ekiti, shugaban kasa bai bukatar zakin baki a Aso Rock.
Jam'iyyar APC ta sabunta babbar sakateriyarta ta jihar Kano bayan an rusa ta a lokacin babban zaben gwamna na 2023, yanzu ginin wurin yana jan hankali.
Siyasa
Samu kari