Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
Kungiyar BAVCCA ta yi kira ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sallami dukkan ministocin da ya gano ba zasu iya aiki ba ko ba su da gaskiya da sauransu.
Gwamna Sherrif Oborevwori ya ɗauki matakin dakatarwa kan kwamishinan noma da wasu jami'ai a ma'aikatarsa yayin da ake bincike kan badakalar wani aiki.
Mabiya su na rokon Peter Obi ya fito a shirya gagarumin zanga-zanga a Najeriya. A gefe guda akwai wadanda suke ganin zanga-zanga ba za tayi wani tasiri ba.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya nuna jin dadinsa kan yadda fadar shugaban kasa ta ki tanka wa kan kalaman da Peter Obi ke yi.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya yi magana kan gayyatar da Abdullahi Umar Ganduje ya yi wa Gwamna Abba ta shiga jam'iyyar APC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya caccaki daya daga cikin abokan hamayyarsa, Atiku Abubakar bayan ya bukaci da ya yi murabus idan ba zai iya ba.
Ministan harkokin ci gaban ma'adanai, Dele Alake ya nesanta kansa da dukkan fastocin yakin neman zaben da ke yawo a soshiyal midiya cewa zai nemi takara a Ekiti.
Gamayyar limaman Musulunci a jihar Ondo sun zargi Gwamna Lucky Aiyedatiwa kan nuna wariya kamar gwamnatin da ta shude a jihar wurin nuna bambanci.
Kotun Kolin Najeriya ta yi fatali da karar tsohon ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar HDP wanda ya nemi soke nasarar Buhari a 2019 da nasarar Tinubu a 2023.
Siyasa
Samu kari