Kungiyar Izalah (JIBWIS) reshen Gombe ta sanar da rasuwar shugabanta a Kwamin Yamma, Alhaji Abdullahi Barde wanda aka yi jana'izarsa a yau Talata.
Kungiyar Izalah (JIBWIS) reshen Gombe ta sanar da rasuwar shugabanta a Kwamin Yamma, Alhaji Abdullahi Barde wanda aka yi jana'izarsa a yau Talata.
Sanata mai wakiltar Abia ta Kudu a majalisar dattawa, Enyinnaya Abaribe, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ba zai kai labari ba a zaben 2027.
Samuel Anyanwu ya shiga takarar Gwamna ba tare da ajiye kujerarsa a NWC ba. Yanzu kotu da Samuel Anyanwu sun jawo ana rikici tsakanin Wike, Gwamnoni da manyan PDP
Kotun ɗaukaka ƙara ta saki takardun hukuncin da ta yanke kan shari'ar zaɓen gwamnan jihar Kano, wanda ya tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya ce babu adalci alkalai guda uku ko hudu su sauya zabin miliyoyin mutane ba a zama daya na kotun zabe.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta bayyana cewa a shirye take ta biɓduk matakin shari'a da ya dace domin kwato kujerar gwamnan Benue a hannun APC.
Sanata Abba Moro daga jihar Benuwai ya ɗae kujerar shugaban marasa rinjaye naajalisar dattawan Najeriya bayan dukkan Sanatocin PDP sun amince da hakan.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya nuna karfin gwiwar cewa shine zai lashe zaben da kotun daukaka kara ta yi umurnin a sake a wasu kananan hukumomin Zamfara.
Mambobin Majalisar Dattawa a yau sun caccaki shugaban Majalisar, Godswill Akpabio kan kakaba mu su shugabannin marasa rinjaye bayan zaban Abba Moro daga PDP.
Fadar shugaban ƙasa ta ɗora alhakin halin da dimokuraɗiyyar ƙasar nan take ciki a kan tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, inda ta ce shi ya kawo ta ƙasar nan.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana kwarin guiwar cewa shi ne zai sake lashe zaben da kotu ta bada umarnin a sake shiryawa a kananan hukumomi uku.
Siyasa
Samu kari