Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Daniel Bwala, tsohon mai magana da yawun kwamitin yaƙin neman zaben Atiku/Okowa na PDP ya ayyana INEC a matsayin babbar matsalar zaɓen 2023 da aka gama.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa 'yan Najeriya sun fi kowa wahalar mulka inda ya ce ya yi iya kokarin da zai yi, su ne alkalai.
Muhammadu Buhari ya ce ‘yan Najeriya su na da wahalar shugabanta, yake cewa shi idan ya ba mutum mukami, ya na kyale shi ne ya sauke nauyin da aka daura masa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya na ganin saboda Rabiu Musa Kwankwaso ake son raba shi da kujerar gwamna.Abba ya ce za su cigaba da aiki a karkashin jagorancin Kwankwaso.
Dr. Umar Ardo ya ce su ne su ka ba Muhammadu Buhari shawarar ya lashe amansa, ya sake neman takara a 2015, amma shugaban kasar ya na samun mulki, ya juya baya.
Garba Muhammad Datti, ya yi hasahen cewa nan bada jimawa ba karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, zai dawo da nasarar da ya samu a zaben jihar Zamfara.
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya lisaafo wasu abubuwa guda huɗu da ya Jonathan ya yi waɗanda wataƙila ba za a sake maimauta su ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya zargi APC mai mulki da kokarin kwace jihohin da jam'iyyun adawa ke mulki da ƙarfin magudi ko a Kotu.
Ga jerin jihohin da APC, PDP, LP da sauran jam’iyyu ke iko a cikin su bayan zaben gwamnoni da aka gudanar a ranar 11 ga watan Nuwamba a Imo, Kogi da Bayelsa.
Siyasa
Samu kari