Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedayiwa, ya naɗa wasu mutum hudu a matsayin kwamishinoni mako biyu bayan ya tsige su daga mambobin majalisar zartaswa SEC.
Magaji Mohammed, wani basarake a yankin Gwagwalada a Abuja ya b awa minista Wike sarautar Sarkin Yaki saboda yadda daga zuwansa ya ɗaɗdako aiki a karkara.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya roƙi al'ummar mazaɓun da za a yi zaben cike gurbi su nuan wa APC cewa sun gaji da ita a jihohi 9.m~
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta hana dan takarar sanatan PDP tsayawaa zaben cike gurbi da za a yi a ranar Asabar 3 ga watan Faburairu a fadin kasar.
Dan takarar mamba mai wakiltar Chikun a majalisar dokokin jihar Kaduna ya samu ƙarin goyon ba gabanin zaɓen da za a yi na ciko a mazaɓar ranar Asabar.
Babban alkalin jihar Ondo, Mai shari'a Olusegun Odusola, ya rantsar da sabon mataimakin gwamnan jihar Ondo, Dakta Adelami, a wani taro yau Alhamis a Akure.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta yi kuskuren cire sunan PDP a jerin jam'iyyu yayin da ake rarraba kayan zaben cike gurbi da ake shirin yi a ranar Asabar.
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta nada Hon. Amina Arong Divine a matsayin shugabar matan jam'iyyar bayan mutuwar tsohuwar shugabar matan, Farfesa Stella.
Idan an gama komai, za a iya tace gangunan danyen mai 60, 000 a rana, amma ba dole a samu saukin farashi ba,‘yan kasuwa sun hango tashin farashin fetur.
Siyasa
Samu kari