Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Yawanci ana yawan samun matsala tsakanin gwamnoni da kuma sarakuna da ke jiharsu wanda hakan ya ke kawo musu matsaloli a zabukan da ake gudanarwa.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq ya sallami dukkan shugabannin ƙananan hukumomi 16 a jihar yayin da ake shirin gudanar da zabe a watan Satumba.
Yayin da hankula ke kan abin da ke faruwa a jihar Kano, Labour Party ta dakatar da Julius Abure, shugaban jam'iyyar na ƙasa bisa zargin cin amana a Edo.
Yayin da ake shirin korar shugabannin kananan hukumomin jihar Rivers, wani daga cikinsu ya gargadi Gwamna Fubara inda ya ce babu wanda ya isa tube shi a kujerarsa.
Kotun sauraran kararrakin zaben jihar Imo ta tabbatar da nasarar Gwamna Hope Uzodinma na jami'yyar APC a matsayin zaɓabben gwamnan jihar a yau Juma'a.
Jagoran NNPP na ƙasa, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya musanta zargin da ake masa cewa shi ya shirya rushe masarautun Kano domin Sanusi II ya dawo.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya naɗa waɗanda za su jagoranci hukumomin NOSDRA da OORBDA, ya buƙaci su yi riko da gaskiya a ayyukan su.
Gabriel C. Onyendilefu, tsohon Akanta Janar a jihar Abia da kuma tsohon shugaban ƙaramar hukuma sun tattara bar jam'iyyar PDP, sun koma jam'iyyar APC.
Wata ƙungiya mai zaman kanta ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna ba sani ba sabo kan duk ministan da aka gano da gazawa a gwamnatinsa.
Siyasa
Samu kari