Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Gwamnonin PDP sun samu komawa a ƙarar da suka kalubalanci matakin Tinubu na ayyana dokar ta ɓaci a Ribas, gwamnan Delta ya janye daga ƙarara bayan =a koma APC.
Jam'iyyar LP ta samu nakasu a jihar Anambra. Makusancin dan takarar shugaban kasa na LP a zaben 2023, Peter Obi, Oseloka Obaze ya yi murabus daga jam'iyyar.
Magoya bayan Muhammadu Buhari na CPC sun ce ba a damawa da su a tafiyar APC da ake ciki yanzu. Sai dai sun ce ba za su shiga hadakar 'yan adawa ba a 2027.
Sakataren yada labarai na gwamnan jihar Adamawa, Humwashin Wonosikou, ya bayyana cewa Gwamna Ahmadu Umaru Finitiri bai da shirin ficewa daga PDP.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya jaddada goyon baya da biyayya ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Abba ya ce duk inda Kwankwaso ya nufa yana bin shi a baya.
Tsohon sakataren gwamnati, Babachir Lawal ya ce Shugaba Bola Tinubu na cikin ruɗani saboda haɗakar adawa da Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai ke jagoranta.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya karyata zargin da Dr Abdullahi Baffa Bichi ya yi na cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso na karbar 2bn a kudin Kano duk wata.
Jam'iyyar APC ta sake samun ƙarfi bayan tsohon na hannun daman Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sauya sheka tare da wasu tsofaffin mambobin PDP a Kano.
Ana ta kokarin sulhu da Siminalayi Fubara, rikici ya sake kunno kai a jihar Rivers yayin da yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Gwamnn da Nyesom Wike ta rushe.
Siyasa
Samu kari