Shahararren dan Tiktok, VeryDarkMan ya ƙi bai wa ’yan sanda shaidun zargin da ya yi kan jami’an tsaro, yana cewa zai gabatar da su ne idan aka kai shi kotu.
Shahararren dan Tiktok, VeryDarkMan ya ƙi bai wa ’yan sanda shaidun zargin da ya yi kan jami’an tsaro, yana cewa zai gabatar da su ne idan aka kai shi kotu.
Shugaban kasaz Bola Tinubu ya gana da gwamnonin APC a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, yayin da jam’iyyar ke ƙara shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.
A labarin nan, xs a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi zargin cewa Shugaban majalisar dattawa na kawo natsala a dokar zabe.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai ya bayyana cewa bai taba zama abokin Shugaba Bola Tinubu ba. Ya yi magana kan dalilin sabanin da ke tsakaninsu.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Fufai ya bayyana cewa ADC ba za ta mika tikitin takarar shugaban kasa ga wani yanki ba, za ta ba kowa dama.
Jam'iyyar APC ta fara fuskantar rikici a Kano bayan sauya shekar Abba Kabir Yusuf. Bangaren Barau Jibrin da Abdullahi Ganduje sun yi taro daban-daban maimakon haduwa
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana damuwarsa kan matsayar majalisar dattawa ta kin amincewa da wani bangare na dokar zabe.
Sanata mai wakiltar Kwara ta Kudu a Majalisa Dattawa, Sanata Lola Ashiru ya ayhana shirinsa na neman zama gwamnan Iwara karkashin inuwar APC a zaben 2027.
Malamin addinin Musulunci a jihar Borno, Sheikh Muhammad Mustapha ya yi magana kan rade-radin cewa ya shirya neman takara a zaɓen 2027 da ke tafe.
Tsohon mataimakin mai magana da yawun APC, Timi Frank ya rubuta wasika zuwa ga Shugaba Donald Trump kan gyaran dokar zabe da shirin magudi a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Sani Yahaya Jingir ya bayyana cewa Musulmin Najeriya ba su aminta da ci gaban zaman Joash Amupitan a kujarar Shugaban INEC ba.
Siyasa
Samu kari