![NYSC: Ginin bandaki ya rufta kan 'yan mata masu bautar kasa suna shirin wanka](https://cdn.legit.ng/images/560x315/303e4aaa70b80ea8_w.jpeg?v=1)
Jihar Ekiti
![NYSC: Ginin bandaki ya rufta kan 'yan mata masu bautar kasa suna shirin wanka](https://cdn.legit.ng/images/560x315/303e4aaa70b80ea8_w.jpeg?v=1)
![Za a dauke wutar lantarki na watanni 2 a wasu jihohi 2, BEDC ya yi karin bayani](https://cdn.legit.ng/images/560x315/79dbd23453cf416f.jpeg?v=1)
![Fitaccen basarake kuma tsohon kwamishinan ƴan sanda ya kwanta dama](https://cdn.legit.ng/images/360x203/87a1e496c132aea1.jpeg?v=1)
![An yankewa masu kwacen waya hukuncin kisa ta hanyar rataya a jihar Ekiti](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e508e32d28844fc3.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun cafke malamin addinin da ya bankawa gidan matarsa wuta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/97a60e392b689761.jpeg?v=1)
![BOUESTI: Jami'a ta kori ɗalibai mata 2 kan bidiyon da ya fito, ƴan sanda sun fara bincike](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1460d9c6d21bbd34.jpeg?v=1)
![An yi kwamacala yayin da aka rantsar da 'yan siyasa da Alkur'ani da kuma gunki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8873ccacf4f4f13a.jpeg?v=1)
Shugaban karamar hukumar Ikere-Ekiti, Olu Adamolekun ya rantsar da hadimansa da Alkur'ani da kuma gunki inda ya bukace su da su yi biyayya ga jam'iyyar APC.
![Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga 'yan fashi a jihar Ekiti](https://cdn.legit.ng/images/190x107/27506ffe735625ac.jpeg?v=1)
Babbar kotun jihar Ekiti ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu 'yan fashi da makami guda uku. Kotun ta ce an yanke musu hukunci ne bayan kama su da laifi.
![Musulmai sun yabawa Dangote bayan ba da tallafi ga ƙananan hukumomi 16 a jiha 1](https://cdn.legit.ng/images/190x107/52b11d76792c43c5.jpeg?v=1)
Al'ummar Musulmi a jihar Ekiti sun yabawa Aliko Dangote kan ba su tallafi a dukkan kananan hukumomi inda suka ce tallafin ya zo a dai-dai lokacin da ake bukata.
![Yan bindiga sun kai ƙazamin farmaki hedkwatar ƙaramar hukuma, sun tafka ɓarna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b257ab177f8f53c.jpeg?v=1)
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake zaton baki ne sun kai hari kan sakateriyar karamar hukumar Ilejemeje a jihar Ekiti, sun lalata muhimmin kayayyaki.
![Halin kunci: Coci ya tausayawa al'umma, ya bude kasuwa na musamman domin siyar da kaya da araha](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2cd2f72bf31089a2.jpeg?v=1)
Cocin Redeemed Christian a jihar Ekiti ya kaddamar da kasuwa na musamman domin siyar da kaya cikin farashi mai rahusa yayin da ake cikin wani hali.
![An shiga jimami bayan shugaban jam'iyyar APC ya riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2146fc6544a59203.jpeg?v=1)
Rahotanni sun samu kan rasuwar shugaban jam'iyyar APC na jihar Ekiti, Mista Paul Omotoso. Marigayin ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Laraba.
![Tsadar rayuwa: Gwamnan APC ya goyi bayan Tinubu, ya fadi abu 1 da ya kamata 'yan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b7a91829217785c3.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji, ya kare shugaban kasa Bola Ahmed Tinubi kan halin tabarbarewar tattalin arzikin da ake fama da shi a kasar nan.
!['Yan sanda sun kama mutum 8 da suka yi garkuwa da 'yan makaranta a jihar APC, an kashe 1](https://cdn.legit.ng/images/190x107/53848a3500da07fe.jpeg?v=1)
Rundunar ‘yan sandan jihar Ekiti ta cafke wasu ‘yan kungiyar masu garkuwa da mutane 8 da suka sace wasu ‘yan makaranta da malamansu a garin Emure kwanan nan.
!["Ya kamata a yiwa 'yan Najeriya ka'ida wajen hawa shafukan sada zumunta", gwamnan Ekiti ya tono batu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8d492f06d0a9008a.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Ekiti ya bayyana bukatar a yiwa 'yan Najeriya ka'ida wajen amfani da kafafen sada zumunta duba da yadda batutuwa ke yawa ba tare da tacewa ba.
Jihar Ekiti
Samu kari