
Jihar Ekiti







Uwargidan tsohon gwamnan jihar Ekiti, Bisi Fayemi, ta kai korafin wata mata kan zargin tana cin zarafinta, bibiya da cin mutuncinta ta dandalin sada zumunta.

Olubunmi Adelugba, yar majalisa mai wakiltan mazabar Emure a majalisar dokokin jihar Ekiti ta zama sabuwar kakakin majalisar bayan tsige Gboyega Aribisogan.

An girke jami'an rundunar yan sandan Najeriya a harabar majalisar jihar Ekiti. Yan sandan sun umurci ma'aikatan majalisar su tafi gida saboda barazanar hari.

Bayan rasuwar tsohon shugaban majalisar dokokin jihar Ekiti, a ranar Talata 15 ga watan Nuwamba, 2022, yan majalisun sun shaida rantsar da, Gboyega Aribisogan

Wani tsohon Kwamishina ya kai karar Ayo Fayose a gaban kuliya. Lauyan yace akwai miliyoyin da yake bin Tsohon gwamnan na jihar Ekiti bashi da ba a biya shi ba

Wani bidiyon gasar cin sakwara ya bayyana a shafukan ra'ayi da sada zumunutar yanar gizo a makon nan.Gasar da ta auku a jihar Ekiti, yankin Kudu maso yamma.
Jihar Ekiti
Samu kari