Jihar Ekiti
Gwamna Biodun Oyebanji ya lashe wa’adin mulki na biyu a Ekiti bayan samun gagarumar nasara a zaben 2026, inda ya lashe dukkan kananan hukumomi 16 na jihar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya Gwamna Biodun Oyebanji murnar lashe zaben Ekiti na karo na biyu, yana mai cewa nasarar ta nuna amincewar jama’a kan salon mulkinsa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta aika da sakon taya murna ga Gwamna Biodun Oyebanji kan nasarar da ya sake samu. Ta jinjinawa hukumar zabe ta INEc.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta sanar da sakamakon zaben gwamnan jihar Ekiti. Biodun Oyebanji na APC ya samu tazarce a wa'adi na biyu.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta fara kidaya da sanar da sakamakon kuri'un da al'umma suka kada a zaben gwamnan jihar Ekiti yau Asabar.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta ayyana gwamna mai ci, Biodun Oyebanji na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Ekiti na 2026.
Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Bayan samun jinkiri na yan sa'o'i, hukumar INEC ta fara dora sakamakon zaben gwamnan jihar Ekiti a shafinta na tattara sakamako watau IReV da yammacin Asabar.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya yi Allah-wadai da kona ofishin ‘yan sanda a Isan-Ekiti, yana mai cewa lamarin ba shi da alaƙa da zaɓe.
Jihar Ekiti
Samu kari