Jihar Ekiti
Iyayen yaran makaranta da 'yan bindiga suka sace a jihar Ekiti sun koka kan halin da suke ciki. Sun ce maharan sun bar yaran da yunwa sannan ga duka.
'Yan bindigar da suka yi awon gaba da daliban makaranta a jihar Ekiti sun rage kudin fansarsu zuwa naira miliyan 15.Sun yi barazanar kashe su idan ba a biya ba.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun damƙe mutane 13 da ake zargi suna da hannu a kisan da aka yi wa sarakuna 2 ranar Litinin a jihar Ekiti.
Ministan harkokin ci gaban ma'adanai, Dele Alake ya nesanta kansa da dukkan fastocin yakin neman zaben da ke yawo a soshiyal midiya cewa zai nemi takara a Ekiti.
A ranar Talata, 30 ga watan Janairu, Sanata Shehu Sani ya ce ya zama dole a hukunta wadanda suka kashe sarakunan Ekiti biyu. Ya yi addu’ar Allah ya ji kansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna alhihinsa kan kisan da aka yi wa wasu sarakunan gargajiya a Ekiti, ya kuma umarci ceto daliban da aka sace a jihar.
Wani dan majalisar wakilai ya kasa danne zuciyarsa kan matsalar tsaron da ake fama da ita a jihar Ekiti. Dan majalisar ya fashe da kuka yayin da ya nemi a kai dauki.
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi awon gaba da wasu yara ‘yan makaranta da ba a tantance adadinsu ba a karamar hukumar Emure da ke jihar Ekiti.
An shiga tashin hankali bayan 'yan bindiga sun yi ajalin wasu manyan sarakunan gargajiya a karamar hukumar Ikole da ke jihar Ekiti a Kudancin Najeriya.
Jihar Ekiti
Samu kari