Jihar Ekiti
Gwamnan Ekiti, Biodun Oyebanji, ya bayyana kaduwarsa bayan rasuwar fitaccen lauya kuma tsohon Sanata Anthony Ademuyiwa Adeniyi, yana da shekara 75.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu nasarar zaben gwamnan jihar Ekiti. Kafin wannan nasara ta samu wasu nasarori a mulkin Shugaba Bola Tinubu.
Ofishin Jakadancin Birtaniya a Najeriya ya bayyana wasu matsaloli da ya ce an samu a zaben gwamnan jihar Ekiti da aka gudanar, ciki har da zargin sayen kuri'u.
Gwamna Biodun Oyebanji na jihar Ekiti ya sake lashe zaben gwamnan jihar da aka gudanar a ranar Asabar 20 ga watan Yunin 2026 inda ya doke PDP, LP, ADC da sauransu.
Jam'iyyun PDP da ADC sun fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti na ranar Asabar, 20 ga watan Yunin 2026. Jam'iyyun biyu ba su samu nasara ba a zaben na gwamna.
Gwamna Biodun Oyebanji ya lashe wa’adin mulki na biyu a Ekiti bayan samun gagarumar nasara a zaben 2026, inda ya lashe dukkan kananan hukumomi 16 na jihar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya Gwamna Biodun Oyebanji murnar lashe zaben Ekiti na karo na biyu, yana mai cewa nasarar ta nuna amincewar jama’a kan salon mulkinsa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta aika da sakon taya murna ga Gwamna Biodun Oyebanji kan nasarar da ya sake samu. Ta jinjinawa hukumar zabe ta INEc.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta sanar da sakamakon zaben gwamnan jihar Ekiti. Biodun Oyebanji na APC ya samu tazarce a wa'adi na biyu.
Jihar Ekiti
Samu kari