Jihar Ekiti
Jihohin Kudu maso Yamma shida sun karɓi Naira tiriliyan 3.79 daga rabon FAAC tsakanin 2023 da rubu'in farko na 2026, inda Legas ta fi samun kaso.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da ceto wadanda yan bindiga suka yi garkuwa da su a coci a jihar Ekiti, sun ce mutum daya ya rasa ransa a hannun masu garkuwa.
Hasashe ya ba APC da Tinubu ninkin baninkin na kuri’un 2023.Gwamnan Ekiti ya fada wa APC kuri’un da mutanesa za su ba Tinubu a 2027, ya ce zai kai 700, 000.
An yanke wa wasu mutum biyu, Ibrahim Abubakar da Abdullahi Abubakar, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan kotu ta same su da laifin garkuwa da mutane.
Gwamnan Ekiti, Biodun Oyebanji, ya bayyana kaduwarsa bayan rasuwar fitaccen lauya kuma tsohon Sanata Anthony Ademuyiwa Adeniyi, yana da shekara 75.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu nasarar zaben gwamnan jihar Ekiti. Kafin wannan nasara ta samu wasu nasarori a mulkin Shugaba Bola Tinubu.
Ofishin Jakadancin Birtaniya a Najeriya ya bayyana wasu matsaloli da ya ce an samu a zaben gwamnan jihar Ekiti da aka gudanar, ciki har da zargin sayen kuri'u.
Gwamna Biodun Oyebanji na jihar Ekiti ya sake lashe zaben gwamnan jihar da aka gudanar a ranar Asabar 20 ga watan Yunin 2026 inda ya doke PDP, LP, ADC da sauransu.
Jam'iyyun PDP da ADC sun fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti na ranar Asabar, 20 ga watan Yunin 2026. Jam'iyyun biyu ba su samu nasara ba a zaben na gwamna.
Jihar Ekiti
Samu kari