Jerin Jihohin da Dole Atiku Ya Ci Zabe Kafin Ya Gaji Buhari a zaben 2023

Jerin Jihohin da Dole Atiku Ya Ci Zabe Kafin Ya Gaji Buhari a zaben 2023

Yayin da zaben 2023 ya karato, wani rahoton Thisday ya yi nazari kan damammaki da manyan ‘yan takaran shugaban kasa; Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP, Bola Tinubu na APC da Peter Obi na jam’iyyar Labour ya kamata su kama.

Akalla kwanaki 177 ne suka rage a kada kuri'u, rahoton ya nuna cewa, akwai bukatar sanin inda kowane dan takara zai fi karf da maida hankali domin lashe zabe.

A burin Atiku na gaje Buhari, an jero wasu jihohin da ya kamata ya ci zabe da kuma hasashen karfinsa a wasu jihohin.

Jihohin da Atiku zai lashe zabe ya gaji Buhari
Jerin Jihohin da Dole Atiku Ya Ci Zabe Kafin Ya Gaji Buhari a zaben 2023 | Hoto: @atiku
Source: Twitter

Ga su kamar haka:

Jerin jihohin da dole ya kawo 60% na kuri'u

Jerin jihohi

Yiwuwar kawo 60% na kuri'u

1

Adamawa

Ana kyautata zato

2

Taraba

Ana kyautata zato

3

Bauchi

Zai yiwu

4

Benue

Zai yiwu

5

Filato

Zai yiwu

6

Sokoto

Ana kyautata zato

7

Jigawa

Zai yiwu

8

Katsina

Ana kyautata zato

9

Kebbi

Zai yiwu

10

Delta

Ana kyautata zato

11

Edo

Ana kyautata zato

12

Akwa Ibom

Ana kyautata zato

13

Bayelsa

Ana kyautata zato

14

Kaduna

Zai yiwu

Kara karanta wannan

Da Duminsa: Jam'iyyar APC Ta Saki Jadawalin Yakin Neman Zabenta Na Shugaban Kasa

LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu? Tuntubemu a info@corp.legit.ng

Jerin jihohin da dole ya kawo 40% na kuri'u

Jerin jihohi

Yiwuwar kawo 40% na kuri'u

1

Legas

Zai yiwu

2

Ogun

Zai yiwu

3

Osun

Ana kyautata zato

4

Oyo

Ana kyautata zato

5

Kano

Zai yiwu

6

Ribas

Zai yiwu

7

Kuros Riba

Zai yiwu

8

Kogi

Zai yiwu

9

Kwara

Zai yiwu

10

Nasarawa

Zai yiwu

11

Neja

Zai yiwu

12

FCT

Ana kyautata zato

Abin lura: Duk da cewa rahoton bai bayyana hasashen jihohin ba, Legit.ng ta yi la'akari da jihohin da Atiku ya fi samun karbuwa, don haka ta bayyana zato mai karfi ga Atiku ya iya kawo kuri'u masu gwabi daga jihohi kasancewarsu na PDP.

A bangare guda, jihohin dake karkashin APC na iya zame Atiku ciwon kai, don akwai yiwuwar ya kawo su, amma da sudin goshi.

Jerin Jihohin Da Ya Wajaba Tinubu Ya Ci Idan Yana Son Nasara A Zaben 2023

Kara karanta wannan

Gwamna Ganduje Ya Roki Al'ummar Hausawa Su Taimaka Su Zabi Tinubu/Shettima a 2023

A wani labarin, yayinda ake sauran kwanaki 177 zaben shugaban kasar Najeriya, wani rahoton jaridar ThisDay yayi hasashen jihohin da manyan takara uku ke bukatan ci.

Yan takaran sun hada da Bola Tinubu na APC, Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP.

Rahoton ya yi bayanin jihohin da ya wajaba wanda ke son nasara cikin wadannan yan takara uku yayi nasara idan har yana non zama shugaban kasa.

Asali: Legit.ng

Authors:
Salisu Ibrahim avatar

Salisu Ibrahim (Head of Hausa Desk) Salisu holds BSc in IT (IOU, 2021) and leads the Hausa Desk at Legit.ng. He is AfricaCheck's ambassador and HumAngle Technology and Civic Impact Fellow. He brings over five years of experience in writing, publishing and management. Trained by Reuters, AFP, and Solutions Journalism Network, he curates news stories for the Hausa-speaking audience. His commitment to excellence has earned him recognition, including the Legit Fearless Team Player of the Year 2023 and 2024 Distinguished Editorial Leadership Award. Email: salisu.ibrahim@corp.legit.ng